A labarin nan, za a ji cewa dakarun IDF na Isra'ila sun ci gaba da farmaki zuwa kasar Lebanon duk da Amurka ta sanar da cewa ana cimma tsagaita wuta a yankin.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun IDF na Isra'ila sun ci gaba da farmaki zuwa kasar Lebanon duk da Amurka ta sanar da cewa ana cimma tsagaita wuta a yankin.
A labarin nan, za a ji cewa Birtaniya ta bayyana dalilan da suka jawo aka ga jami'anta a babban taron ADC da aka gudanar s Abuja da cewa dama yana cikin aikinta.
Dr Obiora Okonkwo, Dan takarar gwamna na jam'iyyar Zenith Labour Party (ZLP) da za a yi a ranar 6 ga watan Nuwamba, ya zubar da hawaye a yayin da ya ziyarci gar
Rahotan dake hitowa daga jihar Filato a arewacin Najeriya, ya bayyana cewa yan majalisa sun kada kuri'ar tsige kakakin majaliaar dokoki tare da maye gurbinsa
Jam'iyyar PDP na shirin taron gangami a karshen mako, lamari na kara zama wani iri yayin da ake ci gaba da fuskantar kalubale daga bangarori da yawa na jam'iyya
Yunkurin yin sulhu a APC ya fara cin tura a Kano, Ekiti, Ogun da wasu Jihohi bayan wadanda suka bangare a zabukan shugabannin APC sun ki zama a nemi mafita.
Wasu kungiyoyin siyasa sun bayyana goyon bayansu ga tsohon gwamnan jihar Legas, inda suka bayyana cewa, suna goyon bayan tsayawarsa takara a zaben 2023 mai zuwa
Jam'iyyar PDP ta nuna yaƙinin ta cewa duk wasu abubuwa dake faruwa marasa daɗi a cikin gida ba abin damuwa bane, kuma zata shawo kan su cikin kankanin lokaci.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Dr. Bukola Saraki, ya ce jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) za ta bude tikitinta na takarar shugaban kasa ga kowa.
Gwamnonin Kudu maso yamma sun gana da Bola Tinubu a jihar Legas. Wani Gwamnan APC daya ya bace yayin da Gwamnonin na Kudun suka ziyarci jagoran na su a Ikeja.
Yoruba Welfare Group ta bayyana zabin ta a zabe mai zuwa na 2023. Wannan sanarwa ya fito ta bakin shugaban YWG, Adegoke Alawuje a ranar 26 ga watan Oktoba, 2021
Siyasa
Samu kari