A labarin nan, za a ji cewa dakarun IDF na Isra'ila sun ci gaba da farmaki zuwa kasar Lebanon duk da Amurka ta sanar da cewa ana cimma tsagaita wuta a yankin.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun IDF na Isra'ila sun ci gaba da farmaki zuwa kasar Lebanon duk da Amurka ta sanar da cewa ana cimma tsagaita wuta a yankin.
A labarin nan, za a ji cewa Birtaniya ta bayyana dalilan da suka jawo aka ga jami'anta a babban taron ADC da aka gudanar s Abuja da cewa dama yana cikin aikinta.
Ɗaya daga cikin masu faɗa a ji na babbar jam'iyyar hamayya PDP, Sanata Bukola Saraki, ya yi magana kan shirinsa na tsayawa takara a 2023 da kuma sauya sheka.
Wata kotu a Fatakwal ta sanya ranar sauraran karar da Uche Secondus ya shigar kan jam'iyyar PDP, inda ya bukaci kotun ta dakatar da taron gangamin da za a yi.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki, ya ce kwanan nan wasu jiga-jigan jam’iyyar APC za su sauya sheka zuwa jam’iyyar PDP. Bisa ruwayar The Cable, S
Yayin da siyasar 2023 ke cigaba da kaɗawa a Najeriya, gwamnan jihar Kogi ya bayyan irin shirin da ya yi na ya gaji shugaban ƙasa Muhammadu Buhari a zaben 2023.
Tsohon gwamnan jihar Gombe, Ibrahim Hassan Dankwambo, ya bukaci magajinsa, Muhammadu Inuwa Yahaya, da ya tunkari matsalolin da ke gabansa maimakon yin korafi.
Gwamna Dave Umahi na jihar Ebonyi ya yi kira ga daraktan Adoration Ministry Enugu, Rabaren Father Ejike Mbaka da ya daina caccakar shugaba Muhammadu Buhari.
Nada Muhammad Tajo Othman, tsohon jami'in kwastam dan shekara 66 matsayin shugaban kwamitin soshiyal midiya na tafiyar Kwankwasiyya ya janyo cece-kuce tsakanin
Dauda Adamu Kahutu wanda aka fi sani da Rarara, ya bayyana aniyarsa na son takarar kujerar dan majalisar tarayya wanda zai wakilci mazabun Bakori da Danja.
Prince Uche Secondus ya shigar da karar da zai iya zama cikas a jam’iyyar PDP. Idan Secondus ya yi nasara, akwai yiwuwar dole PDP ta dakatar da shirin yin zabe.
Siyasa
Samu kari