A labarin nan, za a ji cewa Birtaniya ta bayyana dalilan da suka jawo aka ga jami'anta a babban taron ADC da aka gudanar s Abuja da cewa dama yana cikin aikinta.
A labarin nan, za a ji cewa Birtaniya ta bayyana dalilan da suka jawo aka ga jami'anta a babban taron ADC da aka gudanar s Abuja da cewa dama yana cikin aikinta.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce babu wani gwamna da ke da hurumin yanke hukuncin yankin da zai samar da shugaban kasa a nan gaba.
Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta tantance wasu mutane 27 domin yin takara a zaben kwamitin ayyuka na kasa na jam'iyyar, gabannin babban taronta.
Wasu fitattun 'yan Najeriya sun yi ruwa da tsaki wurin tabbatar da goyon bayansu ga jigon jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu kan ya gaji shugaban kasa Buhari.
Rabiu Musa Kwankwaso ya karyata rade-radin cewa akwai yiwuwar ya koma jam’iyyar APC. Tsohon Sanatan na Kano ta tsakiya ya bayyana cewa har gobe yana nan a PDP.
Uche Secondus, dakataccen shugaban jam'iyyar People's Democratic Party, PDP, na ƙasa bai yi nasara ba a yunkurinsa na hana yin gangamin taron jam'iyyar na ƙasa,
Tsohon ɗan taƙarar shiugabn ƙasa kuma sanannen ɗan jarida a Najeriya, Dele Momodu, ya koma babbar jam'iyyar hamayya PDP, ya kuma roki yan Najeriya su yafe masa.
Tsohon gwamnan Kano, Rabiu Musa Kwankwaso ya ce bai gamsu da ayyukan da Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya yi ba a jihar. Kwankwason ya bayyana gakan ne ya
A jiya ne Dr. Olusegun Mimiko da magoya bayansa suka amince su sauya-sheka zuwa jam’iyyar PDP. Shugaban jam’iyyar ZLP, Joseph Akinlaja, ya bada wannan sanarwa.
Rt. Hon. Aminu Waziri Tambuwal yace jam’iyyar PDP ta fara namijin kokarin karbe mulkin kasar nan a zaben 2023. Gwamnan na jihar Sokoto ya bayyana wannan a Ondo.
Siyasa
Samu kari