Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta sauya sunayen wasu daga cikin 'yan takararta da suka samu nasara a zabubbukan fitar da gwanin da ta gudanar.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta sauya sunayen wasu daga cikin 'yan takararta da suka samu nasara a zabubbukan fitar da gwanin da ta gudanar.
Jami'an hukumar DSS sun cafke wasu mutane da ke kusa da tsohon gwamnan Bayelsa kuma tsohon karamin Minista, Timipre Sylva, kan yunkurin juyin mulki.
Babban bankin Najeriya watau CBN ya bullo da sabon tsarin da za a riƙa ɗaukarwa ƴan Najeriya kudi idan suka yi amfani da ATM suka cire N20,000 ko sama da haka.
Gwamnatin jihar Anambra ta haramta wa’azi da lasifika musamman a kasuwanni tana mai cewa hayaniya na hana mutane sukuni inda ta ce babu dole a yin addini.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya dauki zafi kan zargin da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta yi masa na cin zarafinta.
Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya bayyana cewa duk wanda zai tsula tsiya a nan duniya, ya sani cewa babu makamawa akwai ranar da Allah zai masa hisabi.
Shugaban jam'iyyar APC na jihar Nasarawa, Aliyu Bello, ya bayyana cewa dakatarwar da majalisar dattawa ta yi wa Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta yi daidai.
An kayata gidan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari na Kaduna kafin ya koma can. An yi wa gidan mai da tsohuwa yarinya kafin ya kaura daga Daura.
Rahotanni sun tabbatar da cewa yan bindiga da ake zaton yaran Bello Turji ne sun sace wani mutum da ya bayyana kansa a bidiyo a matsayin ɗan Ishyaka Rabiu.
Yayin da ake ci gaba da rigimar sarauta a jihar Ogun, kotu ta soke nadin Oba Olugbenga Somade a matsayin Akufon na Idarika, tana cewa nadin ya saba doka.
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Fansan Yanma sun samu nasarar dakile wani yunkurin yin garkuwa da mutane da 'yan bindiga suka yi a Katsina.
Labarai
Samu kari