Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zabenshekarar 2027 da ake tunkara a karkashin jam’iyyar APM.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zabenshekarar 2027 da ake tunkara a karkashin jam’iyyar APM.
Gwamnatin jihar Yobe ta bayyana cewa za ta kara kaimi wajen dakile hare-haren Boko Haram da karbar harajin dole daga manoma a Yunusari, Geidam da Tarmuwa.
Kungiyar masu masana'antun ruwan leda a birnin tarayya Abuja sun sanar karin Farashin ruwa sakamakon hauhawar da farashin abubuwa da keyi a fadin tarayya..
Hedkwatar tsaro ta ƙasa (DHQ) ta bayyana cewa sojoji na sama da ƙasa sun samu nasarori da dama a yaƙin da suke da matsalar tsaro a faɗin Najeriya cikin mako 3.
Me za ka yi idan ka kama masoyiyar ka da abokan ka a gado suna cin amanar ka? Toh, wani dan kasar Tanzania ya kama matarsa da abokinsa sun cin amanarsa a otal.
Gwamnatin Kaduna ta bi sahun makwabtanta na yankin Arewa maso yamma; Kastina da Zamfara wajen kafa sabbin dokoki don dakile matsalar tsaro da ya addabi jihar.
Wata kotua da ke jihar Legas, a ranar Alhamis, ta amince Akinola Ikudola dan kasuwa mai shekaru 65 ya rabu da matarsa Funsho bisa zargin ta da kunso masa wani c
Jami’an ‘yan sanda a kasar Saliyo sun cafke jagoran kungiyar IPOB, Chidi Uchendu, a wurin kasuwancinsa a yankin Freetown a ranar Litinin, 27 ga watan Satumba.
Manyan na kusa da gwamnan jihar Benuwai, Samuel Ortom, cikinsu har da shugaban ma'aikata da kwamishinoni huɗu, sun miƙa takardar murabus daga kan muƙamansu.
Miyagun 'yan bindiga sun halaka rayuka biyu a yankin Nyiev da ke karamar hukumar Guma ta jihar Benue, Lamarin ya faru ne kusan kwana biyu bayan da aka kashe.
Kwamishina yaɗa labaru na jihar Zamfara, Alhaji Ibrahim Dosara, ya bayyana cewa kwalliya ta biya kuɗin sabulu a matakin datse hanyoyin sadarwa a jihar Zamfara.
Labarai
Samu kari