Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Yayinda jam'iyyar hamayya ta Peoples Democratic Party PDP ta shirya gudanar da taron gangaminta, tsaffin gwamnoni da tsohon Sanata sun bayyana niyyarsu na takar
Sarkin Zazzau, Ahmed Nuhu Bamalli ya ce an cire kakansa daga kan karagar mulki shekaru 100 da suka gabata ne saboda ya ki yin biyayya ga Turawan mulkin mallaka.
Gwamnan Imo bada umarnin a dakatar da tallar giya a tashoshin mota. Gwamnatin Imo tana sa rai hakan zai taimaka wajen rage aukuwar hadura da ake fama da su.
Rahotanni sun kawo cewa Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kammala shirye-shirye don sallamar a kalla ministocinsa guda 15 ciki harda ministan shari'a, Malami.
Alkalin babbar kotun tarayya dake Abuja ya yi watsi da bukatar tsohon shugaban kwamitin sauyi harkar fansho, AbdulRasheed Maina, na cigaba da kare kansa da hujj
Asusun bada tallafin kuɗi na NSSF, ya bada tasa gudummuwar ga wasu jihohin Najeriya shida, domin ganin an daidaita kowa wajen allurar rigakafin cutar korona
Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan, ya bayyana cewa Shugaba Muhammadu Buhari zai iya cigaba da karban basussuka saboda Najeriya na bukatar kudi yanzu.
Ruth Kadiri, Jarumar fina-finan Nollywood ta bayyana ra’ayin ta dangane da halayyar ‘yan Najeriya. Jarumar ta wallafa a shafin ta na kafar sada zumuntar zamani
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Alhamis, 7 ga watan Satumba, 2022 ya gabatar da kasafin kudin 2022 gaban mambobin majalisar dokokin tarayya a FCT Abuja.
Labarai
Samu kari