Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
'Yan bindiga sun karbi Naira miliyan 2.2 (N2,200,000) a matsayin kudin fansa amma sun ki sakin mutane 20 da su ka sata. Buzu, na biyu a hatsabibanci daga Bello
Wasu yan bindiga da ake tsammanin yan sakai ne a jihar Sokoto, sun hallaka limamin masallaci da kuma wasu mutum 10, da suke zargin suna tallafawa yan bindiga.
Rundunar 'yan sanda ta jihar Kaduna ta fitar da hotunan bindigu da harsasai da ta kwato daga hannun 'yan bindiga a jihar kamar yadda Daily Trust ta ruwaito. Kad
Femi Adesina, mai bada shawara na mausamman ga shugaban kasa kan harkokin yada labarai, ya ce ya dace a ce Sanata Eyinnaya Abaribe ya na can ya na a gidan yari.
An hallaka mutane yayin da fusatattun Soji suka tarwatsa Oguta, sun kutsa fadar Sarki. Mutanen gari ne suka tsokano fada bayan sun kashe wasu jami’an sojoji.
Babagana Zulum, Sanwo-Olu, Nyesom Wike, Ifeanyi Okowa, da AbdulRahman AbdulRazaq suna daga cikin gwamnonin Najeriya da suka yi aiki na musamman a jihohin su.
Abuja - Shugaban kasa Muhammadu Buhari da mataimakinsa, FarfesaYemi Osinbajo, zasu kashe N3.2 billion wajen tafiye-tafiye kadai a shekarar 2022 da muke dunfara.
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya dira jihar Kaduna ranar Juma'a domin halartan bikin yaye daliban jami'ar horar da Sojojin Najeriya, NDA, da aka shirya ranar
'Yan sandan jihar Kano a ranar Alhamis sun ceto kimanin mutane 47 da aka daure da mari a wani gidan azabtarwa da ke birnin na Kano kamar yadda BBC Pidgin ta ruw
Labarai
Samu kari