Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Honarabul Sha'aban Sharada. dan majalisar wakilai kuma mamban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) daga Kano, ya ce jam'iyyarsu ba za ta iya cin zabe ba.
Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir E-Rufai ya bayyana cewa saura kadan ya rasa kujerarsa a karo na biyu saboda ya yi wa malaman jihar gwaji dab da lokacin zabe.
Rahotannin dake hitowa daga zaman kotun musulunci na yau Alhamis a Kano, ya nuna cewa Sheikh Abduljabbar Kabara ya sake zargin lauyoyinsa da kin kare shi a Kotu
Hukumar EFCC, ta kama wani matashi mai shekaru 21, Jatto Sheriff Umar, bayan ya yi amfani da sunan Mark Zuckerberg don damfarar mutane a kafar sada zumunta yana
Yan sandan jihar Jigawa sun kama wani makiyayi mai shekaru 25, wanda aka zargi ya kutsa cikin gonakin wasu ya lalata kayan gona na N200,000 a kauyen Takatsaba
Gombe - Yayinda siyasar jihar Kano ta dau sabon salo gabanin zaben shugabannin jam'iyyar APC da za'ayi, an rantsar da sabbin shugabannin jam'iyyar na Gombe.
Sakamakon hauhawar farashin iskar gas na girkida kananzir a yawancin sassan kasar, mazauna Makurdi sun koma dafa abinci da icce da gawayi a madadin gas din.
Babban Hafsan tsaron Najeriya (CDS), Janar Lucky Irabor, ya tabbatar da kisan shugaban kungiyar yan ta'addan daular Islamiyya a yammacin Afrika ISWAP, Abu Musa.
Kotun daukaka kara da ke Abuja ta saka ranar 22 ga watan Fabrairun shekara mai zuwa a matsayin ranar da za ta saurari karar da ke bukatar soke zaben Buhari.
Labarai
Samu kari