Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Gwamnatin tarayyar Nigeria ta sanar da ranar Talata, 19 ga watan Oktoba ta zama hutun a wannan shekarar saboda shagalin murnar haihuwar Annabi Muhammadu SAW.
Alkali a kotun majistare da ke zamanta a Surelere, Legas a ranar Juma'a ya yanke wa wani Ibrahim Salisu hukuncin daurin watanni shida saboda satar kayayyakin da
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karbi bakuncin Shugaban cocin Citadel Global Community Church, Fasto Tunde Bakare, a fadar shugaban kasa da ke birnin Abuja.
Mafarauta biyu sun bata bayan sun hada guiwa da ‘yan sa kai wurin halaka ‘yan bindiga da dama a anguwar Farin Doka da ke karamar hukumar Shiroro a jihar Neja.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tara taron jama'ar Najeriya fiye da fitattun 'yan siyasa kamar su Azikiwe, Obafemi Awolowo da Aminu Kano, cewar Femi Adesina.
Tsohon sanatan Kaduna, Shehu Sani ya bayyana cewa a kodayaushe diyarsa kan dakile kokarin matarsa na ganin ta dauki wayarsa domin ganin abubuwan da ke ciki.
Farfesa Emmanul Osodeke yace a hana duk wanda ya karbi mukami fita waje. ASUU tana so wadanda suke rike da mukaman Gwamnati su kai ‘ya ‘yansu makarantun gida.
Yan sandan Enugu sun kama wani mutum mai shekaru 60, Ikechukwu, saboda kashe dansa a garin Ogbozinne-Ndiagu Akpugo a karamar hukumar Nkanu West na jihar a rana
Sojojin kasa sun kashe miyagun ‘yan bindigan a farkon Oktoban 2021. Hedikwatar tsaro ta kasa ta bada albishir, ta aika ‘Yan bindiga akalla 40 gidan barzahu.
Labarai
Samu kari