Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta labaran da ke yawo a kafafen yada labarai kan cewa hukumar yaki da rashawa, EFCC, ta yi ram da shi.
Kwanaki sama da 30 bayan sace sarkin Bungudu, ta jihar Zamfara, 'yan bindiga sun sako shi. Rahotanni sun bayyana yadda lamarin ya faru har aka sako sarkin.
Rundunar sojin Najeriya ta fitar da jerin mutanen da za ta dauka cikin aikin sojin sama. Ta bayyana abubuwan da ake bukata duk wanda aka zai tanada kafin zuwa h
An gabatar da Jana'izar Hajiya Aminatu Bintu Muhammad Bello matar marigayi Sheikh Abubakar Mahmud Gummi. An yi jana'izar ne bayan Sallar La'asar a gidan Sheikh
Tsohon gwamnan jihar Kano, Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso , ya mika kansa ga hukumar hana almundahana da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa watau )EFCC).
Ministan tsaro na Najeriya, Bashir Magashi, ya bayyana cewa Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi wa tsoffin sojojin Biyafara afuwa da kuma biyansu kudin Fansho.
Hukumar yan sanda a jihar Akwa Ibom sun damke wani Sarkin Gargajiya da wasu mutum biyu kan laifin sayar da taransfoma biyu masu nauyi 500KVA da aka bayar da sam
Gwamnan Nasir El-Rufa'i na jihar Kaduna ya kafa majalisar tantance Malamai masu wa'azin addini a fadin jiharsa don tabbatar da cewa wanda ya cancanta kadai.
Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun! Allah ya yi wa matar Marigayi Sheikh Abubakar Gumi, Hajiya Aminatu Bintu ta rasuwa a safiyar yau Asabar, 16 ga watan Oktoba.
Labarai
Samu kari