Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Rahotannin da muke samu da sanyin safiyar nan daga jihar Ogun, sun bayyana cewa wata tanka makare da man fetur ta fashe a kan hanyar Ibadan-Legas, ta kashe 5.
Allah Ya yi wa Alhaji Sani Labaran, mahaifin jarumi Umar Faruk Gombe rasuwa a yammacin ranar Talata kamar yadda abokan sana'arsa na Kannywood suka wallafa.
Basaraken jihar Oyo da ka fi sani da Alaafin of Oyo ya gwangwaje diyarsa da kyautar sabuwar mota bayan ta kammala digirin farko da sakamako mai daraja ta farko.
A baya-bayan nan dai wasu 'yan Nigeria da dama na kokawa kan yadda Shugaban kasa Muhammadu Buhari ke laftowa Nigeria basusuka daga kasashen ketare, duk da cewa
Kamfanin Coca-Cola ya fusata da yadda Kamfanin Pop Cola ya saci wata daga cikin fasahohinta na kasuwanci. An fara sauraran kara a wata kotu a jihar Kano...
Ministan kwadugo da samar da ayyuka yi, Dakta Chris Ngige, ya bayyana matakin da gwamnatin tarayya take ciki a kokarin ta na sakin kuɗaɗen da ASUU take bukata.
Bincike hargitsin da ya biyo bayan zanga-zangar lumana ta #EndSars ya tabbatar da cewa, jami'an tsaro sun kashe masu zanga zanga da dama a kofar Lekki a Legas.
Wata budurwar Najeriya da ta kammala digirin ta na farko duk da matsalolin da ta fuskanta ta jajirce. Ta ce an kore ta amma daga baya aka kirata, ta karasa.
Dan majalisar wakilai, Ahmadu Jaha, ya bayyana cewa rundunar sojin Najeriya na bukatar kai mummunan farmaki domin samun nasara a yakin da take yi da ta'addanci.
Labarai
Samu kari