Dan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Yusuf Buhari ya samu tikitin takarar majalisar wakilai domin wakiltar mazabar Sandamu/Daura/Mai’adua a 2027.
Dan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Yusuf Buhari ya samu tikitin takarar majalisar wakilai domin wakiltar mazabar Sandamu/Daura/Mai’adua a 2027.
Bidiyon tsiraicin fitacciyar mai sayar da maganin gargajiya a Najeriya, Sisi Alagbo ya bazu a kafafen sada zumunta. Ta nemi afuwar jama'a kan bidiyon.
Lai Mohammed, ministan al'adu da labarai na Nigeria ya bayyana banbancin da ke tsakanin 'yan bindiga da kungiyar Boko Haram da IPOB. Ya ce 'yan bindigan ba su d
Jigon jam'iyyar adawa PDP, Raymond Dokpesi yace yan fafutukar awaren IPOB, karkashin jagorancin Nnamdi Kanu, sune zasu hana yan Najeriya su amince da Igbo.
A wata wallafa da BBC ta yi a ranar 13 ga watan Oktoba, ta ruwaito yadda wani matashi mai suna Emmanuel Tuloe ya mayar da kudi har £37,000 (N20,881,048.40).
Jami'an tsaron hadin guiwa sun tattaru inda suka yi arangama da 'yan ta'addan a Kwanan Bataru da ke wajen garin Fatika ta karamar hukumar Giwa, suka yi artabu.
Wani matashi ya bawa mutane da dama mamaki yayin da wasu su ka dinga kwasar nishadi bayan ya yi wata shiga ta daban a ranar aurensa. A cikin wani bidiyo da
Shugaba Muhammadu Buhari ya kakkabe rahoton kwamitin Steven Oronsaye. Kawo yanzu ba a fara dabbaka wadannan matakai da za su sa gwamnati ta rage kashe kudi ba.
Za ku ji abin da ya faru Malaman Jami’a ba su karbar albashi na tsawon lokaci a Najeriya. Akwai malaman da suka yi ikirarin N6000 aka biya su a karshen wata.
Kwamiti a kasar Amurka ya gano sirri, inda ya bayyana cewa, akwai yiyuwar 'yan bindiga na hada kai da 'yan Boko Haram ne domin su bata sunan gwamnatin Buhari.
Wani matukin Keke ta haya mai suna Mallam Tulu, ya mayar da kudi har N500,000 zuwa ga wasu 'yan kasuwa bayan sun manta da shi a abun hawansu a Jos,jihar Filato.
Labarai
Samu kari