Kotun Kolin Najeriya ta shirya yanke hukunci kan takaddamar rikicin shugabancin jam'iyyar ADC. Kotun Kolin za ta yanke hukuncinta a ranar Alhamis.
Kotun Kolin Najeriya ta shirya yanke hukunci kan takaddamar rikicin shugabancin jam'iyyar ADC. Kotun Kolin za ta yanke hukuncinta a ranar Alhamis.
Hukumar Sadarwa ta Najeriya ta shawarci yan kasa masu amfani da layukan sadarwa da kada su yarda a hada lambar shaidarsu ta dan kasa da sim din wani daban.
Gwamnatin tarayya ta tabbatar da isowar sabbin jiragen yaƙin Super Tucano guda 12 da ta siya daga ƙasar Amurka, kuma tuni an tura su wurin yaƙi da yan ta'adda.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta mika gyararrun korafii 7 kan shugaban kungiyar 'yan awaren IPOB, Nnamdi Kanu, a gaban wata babbar kotun tarayya da ke Abuja.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed a ranar Litinin ya zargi 'yan ta'adda da hada kai da wasu sarakunan gargajiya tare da wasu bata-gari cikin jami'an tsaro.
Ana zargin Ogbonnaya Onu da yin ba daidai ba a kan kujerar Ministan Tarayya. Daga cikin zargin da ke kan Dr. Onu shi ne nada wadanda ba su dace ba a mulki.
A ranar Litinin, majalisar dattawa ta ce za ta duba tare da amincewa da kasafin kudin shekarar 2022 tsakanin 12 ga watan Disamba zuwa ranar Alhamis 16 na 2021.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana fusatarsa ga yadda 'yan bindiga ke ci gaba da kai hari kan Najeriya da basu ji ba basu gani ba a fadin kasar nan.
Mukaddashin Kwanturola janar na hukumar shige da fice ya kame jami'ansa da kokarin aikata barna akansa. Sun nemi ya basu kudi cikin rashin sani basu san shi ban
Jami’an tsaro sun bindiga yan bindiga 10 a Kwanan Bataru, wajen Fatika da ke karkashin karamar hukumar Giwa a jihar Kaduna. Sannan har maboyar yan bindigar ma b
Labarai
Samu kari