Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya gamu da hatsari a kasar Saudiyya. Jirgin saman ya fado ne inda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutanen da ke cikinsa.
Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya gamu da hatsari a kasar Saudiyya. Jirgin saman ya fado ne inda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutanen da ke cikinsa.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Hukumar kula da sufurin jiragen kasa (NRC), ta dakatar da yakin aikin da ma'aikatan ta suka fada na tsawon kwanaki uku. Hakan ya biyo bayan tarin da suka yi.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya gwangwaje ‘yan gudun hijira fiye da mutane 5000 da rabin biliyan daya wadanda za su koma gidajensu domin cigaba da.
Wasu ‘yan mata bakwai sun rasa rayukansu bayan da kwale-kwalen da suke ciki ya kife ranar Alhamis, 18 ga watyan Nuwamba, a hanyarsu ta dawowa daga Maulidi.
Rikici ya barke tsakanin wasu mata biyu da ke makwabtaka da juna inda suka fara dambe saboda daya daga cikinsu ta yar da leda a kofar makwabciyarta har da kai g
Adefolalu Timothy Olusegun jami'in hukumar takaita cakudaidainiyar ababen hawa a Legas watau LASTMA kuma kuma ya zama shahrarre bisa salon da yake tafiyar da ai
Jagoran jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Asiwaju Bola Tinubu, ya yi kiraga iyalan Alhaji Aliko Dangote su rungumi kaddara bisa rasuwar Sani Dangote.
A kalla mutum bakwai ne aka tabbatar yan bindiga sun kashe a harin da suka kai garin Tor-Torgan a daren ranar Alhamis kamar yadda The Nation ta ruwaito. Wasu d
Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta rasa jami’anta biyu yayin musayar wuta da ‘yan bindiga a ranar Alhamis kamar yadda ya zo a rahotonni. Kwamishina 'yan sand
Gwamna Abdullahi Ganduje ya jagoranci manyan yan siyasa a Kano wajen yi wa jagoran jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu maraba da zuwa jihar yin ta'aziyya.
Labarai
Samu kari