Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gana shugaban kasar Turkiyya, sun tattauna kan batutuwa masu yawa da suka sahafi kasashen biyu. Ga kadan daga cikin maganganun
Sarkin Birnin Gwari da ke Jihar Kaduna, Alhaji Zubairu Jibril Mai Gwari II, ya ce zuwa yanzu sun ga amfanin matakan da gwamnatin jihar ke dauka kan yan bindiga.
A cikin sabbin hotunan an gano shugaban kasa Muhammadu Buhari tare da uwargidansa, Hajiya Aisha Buhari suna yi wa juna kallon kauna yayin da take gyara shi.
Gwamnan Kaduna ya goyi bayan masu so a kira ‘Yan bindiga da ‘Yan ta’adda. Nasir El-Rufai ya bayyana cewa yin wannan zai bada dama su rika kashe ‘yan bindigan.
Babbar kotun tarayya dake zamanta a Minna, birnin jihar Neja ta mayar da Sarkin Sudan na Kontagora, Alhaji Mohammed Barau, kan kujerarsa bayan dakatad da shi.
Rundunar 'yan sandan jihar Niger, a ranar Laraba ta ce yan bindiga sun sace fasinjoji 13 a kauyen Konar Barau da ke karamar hukumar Rafi a jihar Niger. Kwamishi
Shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari ya gana da shugaban kasar Turkiyya, Recep Tayyip Erdogan. Sun tattauna batutuwa da dama, sun kuma kari juna sosai.
Mr Samuel Ortom, gwamnan jihar Binuwai ya ce afkawar Fulani daga kasashen waje zuwa garuruwa ne ya ke janyo rashin tsaro a fadin kasar nan. The Cable ta ruwaito
Babbar kotun tarayya mai zamanta a Kano ta bukaci kakakin majalisar jihar da sauran mutane 5 su bayyana a gaban ta kamar yadda ta zo a ruwayar Daily Nigerian.
Labarai
Samu kari