Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Wasu daga cikin dattawan Arewa sun mika bukatarsu kotu, sun nemi gwamnati ta gaggauta raba Najeriya a mikawa yankin kudu maso gabas ikon ci gaba da zama kasa.
Farfesa Ajagbe Toriola Oyewo ya kai mukamin SAN yana da shekaru 91. Ajagbe Toriola Oyewo ya yi digirin farko a 1960, MPA MPhil a 1973, 1983, da PhD a 1985.
Har yanzu rundunar sojin Najeriya ba ta mayar da Kanal Auwal Suleiman bakin aikin sa ba, shekarar daya bayan kotun masana'antu a ke Abuja ta bayar da umarni.
Kungiyar da ke hamayya da Boko Haram, ISAWP ta hallaka wasu jiga-jigan kungiyar Boko Haram biyu a wani kwanton bauta da mambobin ISWAP din suka kai a wani yanki
Wasu 'yan bindiga sun kai hari wani kauyen jihar Neja, sun hallaka mutane 18 nan take yayin da suke sallar Asuba. Rahotanni sun tabbata kan wannan lamarin.
Mutane suna taya wani dalibin da ya shafe shekara har 13 kafin ya gama Jami’a. Tun lokacin da Ummaru ‘Yar’adua yake mulki, Aluta Jango ya shiga Jami’ar Jos.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta yi Allah wadai da juyin mulkin da aka yi yau a kasar Sudan, inda aka kame firaminista da wasu fursunonin siyasa mafi kusa da gwam
Wata mata, Christina Jacob ta sanar da babbar kotun da ke zama a Makurdi cewa mahaifiyar mijin ta ta umarci ta sa wa yaran mijin ta guba a abinci bisa ruwayar d
Kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida na jihar Kaduna, Samuel Aruwan, ya bayyana cewa an samu hatsaniya tsakanin mutanen gari da makiyaya a Zangon Kataf.
Labarai
Samu kari