Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Sultan ya ji dadin wannan gaskiya da Malam Tulu ya nuna inda yayi masa kyautar kudi N500,000 kwatankwacin abun da ya mayar wa da fasinjan da ya dauka a kekensa.
Alhaji Lai Mohammed, Ministan labarai da al’adu ya yi jan hankali ga al’umman kasar kan yada labaran karya, inda ya ce hakan na iya haddasa yakin duniya na uku.
Zainab Ahmed, ministan kudi, kasafin kudi da tsare-tsare, ta ce gwamnatin tarayya za ta biya tallafin man fetur na watanni shida na farkon shekarar 2022. Ta bay
Duk da matakan da gwamnati ta ɗauka a jihar Katsina, wasu tsagerun yan bindiga sun farmaki kauyen Unguwar Samanja, ana gab da yin sallar Magrib ranar Lahadi.
Sarkin Birnin Gwari ta jihar Kaduna ya bayyana hanyoyin da suka taimaka wajen dakile yawaitar 'yan bindiga a yankuna daban-daban na kasar. Ya ce katse sabis ya
Shugabannin majalisun dokokin jihohin Najeriya 36 sun yi ittifaki wajen kira ga Shugaban kasa Muhammadu Buhari cewa ya alanta yan bindiga matsayin yan ta'adda.
Shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari, ya bayyana dalilai uku da suka jawo kara tabarbarewar tsaro a Najeriya. Shugaban ya bayyana mafita akan matsalolin.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari tare da mukarrabansa sun isa birnin Riyadh, kasar Saudiyya gabannin taron zuba jari da a daren ranar Litinin, 25 ga watan Oktoba.
Lagos - Rahotanni sun bayyana cewa wani miji ya hallaka matar sa yayin da ya fusata sosai, ya kulle ta a cikin gida kuma ya cinna wa gidan wuta a jihar Legas.
Labarai
Samu kari