Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
Yayin da ake maganar sulhu da Iran, shugaban Amurka Donald Trump ya yi barazanar ci gaba da kai hare-hare kan Iran idan har ba a cimma yarjejeniyar zaman lafiya ba.
NiMet ta fitar da hasashen yanayin ranar Juma'a, 24 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da tsawa a sassan Najeriya da kuma zafi a yankin Arewa.
Shugabannin majalisun dokokin jihohin Najeriya 36 sun yi ittifaki wajen kira ga Shugaban kasa Muhammadu Buhari cewa ya alanta yan bindiga matsayin yan ta'adda.
Shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari, ya bayyana dalilai uku da suka jawo kara tabarbarewar tsaro a Najeriya. Shugaban ya bayyana mafita akan matsalolin.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari tare da mukarrabansa sun isa birnin Riyadh, kasar Saudiyya gabannin taron zuba jari da a daren ranar Litinin, 25 ga watan Oktoba.
Lagos - Rahotanni sun bayyana cewa wani miji ya hallaka matar sa yayin da ya fusata sosai, ya kulle ta a cikin gida kuma ya cinna wa gidan wuta a jihar Legas.
Tubabbun tsageru masu tarin yawa daga sassa daban-daban na jihar Cross River a jiya sun toshe tare da mamaye ofishin Gwamna Ben Ayade,sun tare jami'an gwamnati.
Ayyukan hadin guiwar jami'an tsaro a kananan hukumomin Jibia da Danmusa na jihar Katsina a ranar Lahadi sun bankado sansanonin 'yan bindiga a jihar Katsina.
Gwamnatin jihar Kaduna ta fallasa inda miyagun 'yan bindiga da suka addabi jihar ke samu kudaden shiga. Suna samun wasu kudin daga karbar na fansa daga jama'a.
Gwamnatin Muhammadu Buhari ta sa lokacin da za a janye kudin tallafin man fetur. Gwamnatin Najeriya za ta daina biyan tallafin fetur a cikin shekara mai zuwa.
Ayuba Yusuf, wani mai Napep a Kaduna, wanda ya mayar wa fasinja N100,000 ya bayyana irin mamakin da mutane su ka ba shi a ranar Litinin bisa ruwayar Daily Niger
Labarai
Samu kari