Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
'Yan jam'iyyar APC sun koka kan yadda wasu 'yan cikin gida ke kokarin bata sunan jam'iyyar. Sun zargi cewa, wasu daga cikinsu 'yan PDP ne a cikin jam'iyyar APC.
Antoni janar na kasar nan kuma ministan shari'a, Abubakat Malami (SAN) yace har yanzun gwamnati na kan aikin bincike kuma zata yi abinda ya dace a lokaci .
A wani shawarin tafiye-tafiye da suka saki a ranar Alhamis, 2 ga watan Disamba, ofishin Foreign, Commonwealth & Development, FCDO, ya fitar da shawarar garesu.
Gwamnatin Najeriya ta amince a fara amfani da tsarin Network na 5G. Kamafoni uku ne aka zaba su fara amfani da tsarin na 5G ciiki har da MTN da Airtel a Najeriy
Lauyoyin EFCC sun kawo shaidu sama da 10 shari’arsu da Ayodele Fayose. Ana zargin tsohon gwamnan da sayen gidaje na miliyoyin kudi ta hannun wani na kusa da shi
Majalisar wakilai a Najeriya ta gayyaci shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta INEC kan batun kudaden da za a kashe a zaben fidda gwani kai tsaye da ke gaban
Kaduna - Gwamnatin jihar Kaduna karkashin jagorancin Gwamna Nasir El-Rufa'i ta sanar da cewa za ta sallami Malaman makaranta 233 bisa gabatar da takardun boge.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ce ta fara shirin bai wa kasar Chadi da ke da makwabtaka da Najeriya wutar lantarki.Hakan ya biyo bayan rokon da jakadensu yayi.
Rahoton da muke samu yanzun nan ya nuna cewa tsohon shugaban majalisar dattijai a jamhuriya ta biyu, Dakta Joseph Wayas, ya rigamu gidan gidan gaskiya a Landan.
Labarai
Samu kari