Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi reshen jihar Zamfara, ta bayyana cewa aƙalla matasa 172 ne suka samu taɓun kwakwalwa saboda shan kwayoyi a Zamfara
Bidiyon wata budurwa da saurayinta da suka kammala jami'a inda ta yarfa shi yayin da ya yi mata tayin aure ya janyo cece-kuce, saurayin ta durkusa a gwiwarsa ya
Tsohon gwamnan jihar Kano, kuma jagoran tafiyar Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya sake kalubalantar gwamna Ganduje bisa yawan karɓi bashi a jihar
Makkah, Saudiyya - Shugaba Muhammadu Buhari ya rantse da Al-Qur'ani mai girma cewa wa'adinsa na karewa ba zai nemi yi tazarce kan kujerar mulkin Najeriya ba.
Attajirin nahiyar Afrika, Alhaji Aliko Dangote, ya bayyana cikin bidiyo tare da attajirai irinsu cikin jirgin sama.Wisdom Blogg ce ta daura wannan bidiyo a sha
Jami'an tsaro sun ragargaji 'yan bindigan daji tare da tarwatsa sansanoninsu a wani samamen da sojin suka kai kananan hukumomin Igabi da Chikun na jihar Kaduna.
Jami'an tsaro da suka hada da sojoji da 'yan sanda sun tsinkayi gidan Mary Odili, alkali a kotun kolin Najeriya, matar tsohon gwamnan jihar Ribas, Peter Odili.
A ranar Juma'a sanatoci sun yi arangama kan rarrabe ayyukan tituna a kasafin kudin shekarar 2022.Ministan ayyuka da gidaje, Babatunde Fashola ya je kare kasafi.
Wasu tsagerun yan bindiga sun sake kai sabon hari ƙauyen Dangeza, karamar hukumar Batsari a jihar Katsina, inda suka kashe mutum 5 suka jikkata wasu da dama.
Labarai
Samu kari