Kasar Turkiyya ta soki Benjamin Netanyahu kan kalaman da ya yi wa Recep Tayyip Erdogan, tana mai cewa ba shi da halacci ko darajar koyar da kowa.
Kasar Turkiyya ta soki Benjamin Netanyahu kan kalaman da ya yi wa Recep Tayyip Erdogan, tana mai cewa ba shi da halacci ko darajar koyar da kowa.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Rundunar 'yan sandan jihar Zamfara a ranar Asabar ta musanta labaran da ake yadawa na cewa kusa jami'an tsaro 20 ne 'yan bindiga suka halaka kan titin Shinkafi.
Shugaban hukumar yaki da rashawa da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, ta yi tsokacin kan samamen da jami'an tsaro suka kai gidan Mary Odili.
Tsohon ministan matasa da wasanni, Solomon Dalung,Muhammadu Buhari na fama da matsalar bacin suna saboda wadanda ya yarda dasu ba su yin abinda ya dace a mulki.
Tsohon shugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Prince Uche Secondus, ya lashi takobin garzayawa kotun koli saboda rashin amincewarsa da hukuncin kotu
Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya sake yaye dalibai 2,438 da suka kammala haddar Al-Qur'ani mai girma da kuma dalibai 226 suka sauke karatun amma basu haddace ba.
Ministan Labarai da al'adu, Lai Mohammed, ya bayyana cewa yan Najeriya su rika sauraron jawabansa saboda shi kadai ke fadin gaskiya kan lamarin tsaron Najeriya.
Ministan tsaro na ƙasa, Bashir Magashi, yace ba hakanan kawai gwamnati zata fito ta aygana yan bindiga a matsyin yan ta'adda ba, wajibi da bi matakai kafin haka
Hukumar Kula Da Yadda A Ke Kashe Kudin Kasa wato (Fiscal Responsibility Commission) ta karrama Gwamnan Jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje OFR, a mastayin.
Lauyoyin yankin kabilar Igbo sun bukacimika bukatar babbar kotun tarayya dake Abuja na bukatar a shigar da su cikin karar da dattawan Arewa suka shigar kotun.
Labarai
Samu kari