Rahotanni daga birnin Islamabad na kasar Pakistan sun nuna cewa an kammala matakin farko na tattaunawa tsakanin Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Rahotanni daga birnin Islamabad na kasar Pakistan sun nuna cewa an kammala matakin farko na tattaunawa tsakanin Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Masu garkuwa da mutane sun kashe wani dan banga da suka yi garkuwa da shi mai suna Ohikwo bayan yan uwansa sun biya naira miliyan biyu a matsayin kudin fansa.
Duk da matakan da gwamnati ta ɗauka na datse hanyoyin sadarwa, tsagerun yan bindiga na cigaba da kaddamar da hare-harensu kan mutane a yankin Faskari, Katsina.
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya damu kan yadda iyaye ke tilastawa 'ya'yansu barace-barace a kan tituna musamman a jihohin Arewacin Najeriya..
Wata dalibar kwalejin fasaha a jihar Osun, ta rasa rayuwarta jim kaɗan bayan kai wa saurayinta ziyara har gida, tuni jami'an yan sanda suka yi awon gaba shi.
Hukumar 'yan sandan babbar birnin tarayya ta tabbatar da harin da 'yan bindiga suka kai jami'ar Abuja, ta ce sun yi awon gaba da akalla ma'aikata su shida.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya shiga jimami, ya Kuma mika sakon jajantawa ga iyalan wadanda bene mai hawa 22 ya ruguje dasu jiya Litinin a jihar Legas.
An kame wasu 'yan ta'addan da ake zargin mayakan ESN, an kame su dauke da muggan makamai da bama-bamai. Yanz suna hannun jami'an tsaro don ci gaba da bincike.
Rundunar yan sandan Benue ta sanar da mazauna jihar kan wani sabon salon ta’addanci da wasu da ba’a san ko su wanene ba ke amfani da shi wajen kashe yan mata.
Wasu mutane sun buya a lungu suna sarrafa kayan shaye-shaye da barasa na bogi, kafin dubunsu ya cika 'yan sanda suka yi ram dasu ake ci gaba da bincikarsu.
Labarai
Samu kari