A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmed Gumi ya bayyana cewa akwai bukatar kasar Najeriya ta gaggauta datse duk wata alakar soji da gwamnatin Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmed Gumi ya bayyana cewa akwai bukatar kasar Najeriya ta gaggauta datse duk wata alakar soji da gwamnatin Amurka.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta tabbatar da harin da sojojin Amurka suka kawo kasar ta sama,.inda ta ce an yi haka ne domin dakile ta'addanci da asarar rayuka.
'Yan NYSC sun hadu da fushin sojojin da ke koya musu fareti lamarin da ya kai ga har aka shanya su a rana aka ce kowa ya kwanta. bidiyo ya nuna yadda suka kwant
Shugaban kungiyar IPOB ya maka gwamnatin Buhari a kotu ya ce yana neman gwamnati ta biya shi N5bn saboda take hakkinsa da kuma kamo shi daga kasar Kenya haka ka
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya nemi majalisar dattijai ta zare sunayen ma'aikatu biyu daga mambobin majalisar zartarwa na sabuwar dokar man fetur PIA.
Daya daga cikin wadanda suka rasa 'yan uwansu a rikicin da ya auku tsakanin Sojoji da daliban Sheikh Ibrahim El-Zakzaky a 2015 ta bayyana irin rashin da tayi.
Alkalin babbar kotun majistare na jihar Sakkwato ya yankewa dan mai ba gwamna Aminu Waziri Tambuwal shawara, Hayatu Tafida da wasu biyu daurin shekaru 4 a yari.
Wasu jami'an Sojoji sun yi yunkurin juyin mulki ranar Talata kuma an damke yawancin Sojojin, a cewar wasu manyan jami'an gwamnatin kasar da Sojoji ga tashar CNN
Sama da yara 3,00,000 ne suka rasa rayukansu a shekaru 12 da suka gabata sakamakon ta'addancin da ya addabi yankin arewa maso gabas, kiyasin da UNICEF ta yi.
Jami'an Hukumar yan sandan jihar Katsina ta damke mutum biyar da ake zargin suna kaiwa yan bindiga man fetur da kuma mutum guda dake kai musu burodi a jihar.
Gwamnan jihar Nasarawa Engr Abdullahi Sule ya ce dokar hana kiwo a fili da wasu takwarorinsa suka saka a jihohinsu baya aiki. Gwamnoni jihohin Enugu, Rivers, Ak
Labarai
Samu kari