Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Wasu tsagerun yan bindiga da ba'a san ko su waye ba sun kai hari wata rugar Fulani dake yankin ƙaramar hukumar Igabi, jihar Kaduna, inda suka kashe mutum ɗaya.
Wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun farmaki motar wani wai kwamishina a jihar Kogi, sun harbe shi a kafa. An ce dai yana ci gaba da murmurewa.
Bayan tsawon kwanaki a tsare, Jami’an ‘yan sandan sun ce an fito da ma’aikatan Zaria da aka sace a Giwa. An biya kudin fansa amma har yanzu wasu su na tsare.
Mummunar gobarar tsakar dare ta lakume kayan miliyoyin naira a fitacciyar kasuwar Ladipo ta siyar da kayayyakin kayan gyara ta Legas wacce ta fara daren Lahadi.
Rundunar sojin kasa ta bayyana cewa dakarunta na sashi na uku a rundunar Operation Hadin Kai sun sun hallaka yan ta'addan Boko Haram da ISWAP 26 a Gajiram.
Festus Keyamo ya bayyana inda aka kwana a kan batun haramta amfani da Twitter a Najeriya. Ministan yace ba za a bar mutane su cigaba da abin da suka ga dama ba.
Goodluck Jonathan wanda ya yi mulki tsakanin 2010 da 2015 ya bada shawara, yace kasar nan za ta zauna lafiya idan Shugabanni suka dauki kowa a matsayin daya.
Amarya Hannaru Yahaya ta rasu bayan an daura auren ta da masoyin ta Isyaka Yusuf kafin a kai ta dakin mijinta. Lamarin ya auku a ranar Asabar da ta gabata ne.
Mamba a majalisar dokokin jihar Fitalo dake arewacin Najeriya, Henry Lengs, mai wakiltar mazaɓar Pankshin ta kudu ya rigamu gidan gaskiya jim kaɗan bayan tiyata
Labarai
Samu kari