A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmed Gumi ya bayyana cewa akwai bukatar kasar Najeriya ta gaggauta datse duk wata alakar soji da gwamnatin Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmed Gumi ya bayyana cewa akwai bukatar kasar Najeriya ta gaggauta datse duk wata alakar soji da gwamnatin Amurka.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta tabbatar da harin da sojojin Amurka suka kawo kasar ta sama,.inda ta ce an yi haka ne domin dakile ta'addanci da asarar rayuka.
Rundunar yan sanda reshen jihar Ekiti, ta tabbatar da cafke wasu mutum uku da ake zargin suna da hannu a sace wasu ma'aurata ana gaba da ɗaura musu aure a Ekiti
Rahoton dake hitowa daga jihar Ondo yanzun ya nuna cewa wani babban gini ya rguzo kan mutane, inda wata mata ta rasa rayuwarsta, wasu kuma suka makale a ciki.
Wani rikici da ya barke ya yi sanadiyyar mutuwar wani fasto a garin Abakaliki na jihar Ebonyi. Lamarin ya faru ne a kusa da wani otal, inda ake matasa ke rikici
Daga farkon shekarar 2021 kawo yanzu, Najeriya ta yi rashin manyan yan fafutuka hudu da suka shahara da adawa da gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhhari.
Tiyata Kwamandan rundunar Operation Hadin Kai, Manjo Janar Christopher Musa, ya tabbatarwa yan Najeriya da duniya cewa za'a hukunta yan Boko Haram da suka mika
Allah ya yiwa Hajiya Zainab, matar babban Malami, Sheikh Dahiru Usman Bauchi, rasuwa. Gwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammad AbdulKadir, ya bayyana hakan yayinda.
Majalisar wakilai ta nemi wani kwamiti da ya hada mata rahoton da hankali zai dauka game da kudaden da Abacha ya tsallaka dasu wasu kasashen waje na turawa.
Hukumar kwastam, ta bayyana cewa, za ta fara amfani da jirage marasa matuki domin gudanar da ayyukan sintiri da kame a iyokoki don samun saukin ayyukansu..
Peter Obi, tsohon gwamnan jihar Anambra ya bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya daina daukar hotunan da 'yan siyasa marasa tausayi da daraja da ke sauya.
Labarai
Samu kari