Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Wasu 'yan bindiga sun farmaki mazauna a karamar hukumar Jos ta gabas, sun hallaka mutane biyu da suka yi kokarin fatattakarsu a kan tsauni a garin Durbi...
Gwarazan jami'an yan sanda sun samu nasarar damke wani ɗan fashi mai mugun hatsari da aka jima ana nema ruwa a jallo a jihar Kano, ɗan fashin dan shekara 18.
Bayan umarnin shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, dakarun soji, da rundunar yan sanda sun hallaka dandazon yan bindiga dake aiki a kan hanyar Kaduna zuwa Abuja.
Dr Ahmad Gumi ya bayyan ayadda ake cutar da Fulani makiyaya, tare da bayyana cewa, 'yan bindiga suna aikata laifukan ta'addanci ne kawai, amma su ba 'yan ta'add
Wasu sojoji a babban birnin tarayya aAbuja sun shiga hannu bayan da aka zarge su da cin zarafin wasu mazauna a wani yankin babban binrin tarayya Abuja a makon j
Kwanaki kadan, bayan rasuwar kanin Dangote, Alhaji Sani Dangote, Allah ya yiwa wani hamshakin mai dan kasuwa, dan garinsu shugaban kasa Muhammadu Buhari rasuwa.
Yanzu muke samun labarin hadarin mota da ya faru a jihar Ogun, inda aka ruwaito cewa, wasu mutane da yawa sun mutu bayan da motar ta fadi ta fashe ta kama da wu
Sheikh Gumi ya bayyana wasu batutuwa da suke ci masa tuwo a kwarya kan abubuwan da suka shafi gwamnati da yakin da take da 'yan bindiga a Najeriya. Ya bayyana b
Jami'an CJTF da ake arewa maso gabas sun cafke dan Boko Haram 1da ran shi tare da halaka wasu ukun bayan sun yyi musu kwanton bauna yayin da suke satar abinci.
Labarai
Samu kari