Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Najeriya kasa ce wacce Ubangiji ya albarkata da mutane masu fasaha a bangarori daban-daban, wani matashi, Femi Olamide yaro ne daya hada mota da kananan karafa.
Jami'an tsaro sun hana ma'aikatan gwamnatin da ba suyi rigakafin Korona ba shiga ofishoshinsu a sakatariyar gwamnati dake birnin tarayya Abuja, rahoton Punch.
Shugaba Muhammadu Buhari ya karbi bakuncin tawararsa na kasar Afrika ta kudu, Cyril Ramaphosa, ranar Laraba, 1 ga Disamba, 2021 a fadar Aso Villa dake Abuja.
Jami’an hukumar ‘yan sandan Najeriya sun kama mutane 32 da ake zargin sun aikata laifuka daban-daban, ciki har da garkuwa da mutane, fashi da makamai, sumogal.
Muggan yan fashi da makami sanye da kaya irin ta yan sanda sun kutsa wani banki da ke Ikirun, hedkwatar karamar hukumar Ifelodun inda suka sace kudade masu yawa
Rahotanni da muka samu daga garin Buni Yadi dake jihar Yobe a gabashin Najeriya ya nuna cewa yan ta'addan ISWAP sun ari na kare yayin da suka hangi jirgin yaki.
Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da dagacin kauyen Fankama, Ahmed Saidu, tare da matarsa da sauran mazauna kauyen da dama sakamakon wani farmaki da su ka kai da
Mawakin Davido ya bayyana dalla-dalla hanyoyin da za a bi wajen cike fom din tallafin marayu da ya kudurta ba gidajen marayu a kasar nan bayan tara masa kudi.
Jami'an tsaro na yankin kudu maso yamma wato Amotekun sun yi nasarar kama wani mutum saboda damkar mazakutar mai gidansa yayin da suke dambe da kuma zarginsa da
Labarai
Samu kari