A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmed Gumi ya bayyana cewa akwai bukatar kasar Najeriya ta gaggauta datse duk wata alakar soji da gwamnatin Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmed Gumi ya bayyana cewa akwai bukatar kasar Najeriya ta gaggauta datse duk wata alakar soji da gwamnatin Amurka.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta tabbatar da harin da sojojin Amurka suka kawo kasar ta sama,.inda ta ce an yi haka ne domin dakile ta'addanci da asarar rayuka.
Fusatattun 'yan fansho na jihar Ogun a ranar Laraba sun rufe sakateriyar jihar inda ofishin gwamnan ya ke da zanga-zanga saboda kin biyansu kudinsu har N68b.
Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi ta ce tsarin karba-karba ba ya cikin kundin tsarin jam’iyya mai mulki ta APC.Gwamnan ya yi wannan furucin ne yayin wani taro.
A cikin shekarar 2020 Sarakunan kasar Zazzau da Rano suka rasu. Daga cikin Sarakunan kasar Arewa da suka riga mu gidan gaskiya akwai Mai Sudan da sarkin Gaya.
Abdulmuminu Usman, Mai martaba Sarkin Katsina ya ce tunda ƴan bindiga sun zaɓi su rika kashe mutane 'suma bai dace a bar su da rai ba'. Sakin ya kuma koka kan j
Hukumar Kula da Kadarorin Najeriya, AMCON, ta kwace katafaren gidan tsohon gwamnan jihar Kwara, Abdulfatah Ahmed da kudinta ta dara naira biliyan biyar, The Cab
Kotu a jihar Adamawa ta yanke wa wani Bala Hassan mai shekaru 25 daurin shekaru 2 a gidan gyaran hali bayan ya kira ‘yan sanda da barayi. An yanke masa hukuncin
Wasu fusatattun matasa a yankin Isa, sun kone gidan kwamishinan tsaron jihar Sokoto, Garba Moyi, bisa ƙin halartar taron lalubo hanyar magance matsalar tsaro.
Kungiyar cigaban katafawa ta jihar Kaduna, ACDA ta koka da yadda 'yan fashin daji suka kewaye yankunansu, Shugaban kungiyar Dr. Samuel Achie ya sanar da hakan.
Wasu miyagun mutane ɗauke da makamai sun sake kai hari Otal a babban birnin tarayya Abuja, sun hallaka jami'an ɗan sanda ɗaya tare da jikkata wasu mutum uku.
Labarai
Samu kari