Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Shugaba Muhammadu Buhari ya bawa 'yan Najeriya tabbacin cewa nan ba da dadewa ba za'a samu zaman lafiya da lumana a dukkan sassan kasar, Daily Trust ta ruwaito.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya bayyana cewa sam ba'a hukunta yan ta'addan Boko Haram da suka mika wuya ba. Zulum ya ce idan aka hukuntasu, sauran
Hukumar hana almundahana da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa watau EFCC ya saki tsohon ministan sufuri, Femi Fani Kayode, bayan sa'o'in da ya kwashe a ofis
Gwamnatin jihar Sokoto ta dakatar da ayyukan 'yan sa kai a jihar bayan da 'yan bindiga suka addabi wasu yankunan jihar da harin daukar fansa. Gwamnati ta bayyan
Shugaban alkalan Najeriya, CJN Tanko Mohammed, ya sha alwashin cewa fannin shari'ar kasar nan ba za ta huta ba har sai ta ga bayan rashawa a fadin kasar nan.
Asiya Balaraba Abdullahi Ganduje ta jawo ayoyi daga Qur’ani ta na fassarawa. Irinsu tsohon kwamishina, Muaz Magaji sun tofa albarkacin bakinsu a shafin Facebook
Rundunar yan sandan ƙasar nan ta bayyana cewa jami'anta sun samu nasarar damke wasu mutum 32 da ake zargi da aikata manyan laifukan garkuwa da aikin yan bindiga
Bolaji Owasanoye, shugaban hukumar yaki da rashawa mai zaman kanta,ICPC,ta ce ayyuka 257 da za su kai darajar N20.138bn aka kwafa daga kasafin shekarar 2021.
Shugaba Muhammadu Buhari ya karrama wasu ma'aikatan gwamnati biyu, Muhd Ahmad da Nelson Okoronkwo da wani dalibin Najeriya da ke Japan yana karatun digirin PhD.
Labarai
Samu kari