Gwamna Babajide Sanwo -Olu na jihar Legas ya bayyana goyon bayansa ga mataimakinsa, Kadri Hamzat a matsayin wanda zai gaje shi a zaben 2027 mai zuwa.
Gwamna Babajide Sanwo -Olu na jihar Legas ya bayyana goyon bayansa ga mataimakinsa, Kadri Hamzat a matsayin wanda zai gaje shi a zaben 2027 mai zuwa.
Rahotanni sun nuna cewa majalisar dokokin jihar Kano ta amince da nadin Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf.
Hukumar yan sandan jihar Katsina ta tabbatar da mutuwar Kwamishann Kimiya da Fasahan jihar Katsina, Dr Rabe Nasir, wanda aka kaiwa hari gidansa ranar Alhamis.
Tsohon Shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Cif Bisi Akande, ranar Alhamis, 9 ga Disamba, ya bayyana yadda Shugaba Buhari ya kasa cika alkawarin.
'Yan bangan jihar Kaduna a ranar Alhamis sun fito zanga-zanga kan kamen kwamandansu,Aminu Sani wanda aka sani da Bolo wanda soji suka cafke kwana 15 da ta wuce.
Hukumar LAMATA ta sanar da mutane cewa su tashi domin za a yi titin jirgin kasa. Gwamnatin Legas ta ba mutane a jihar Ogun takarda, hakan ya bar baya da kura.
Sarkin musulmi, Muhammadu Sa’ad Abubakar ya koka akan yadda ‘yan bindiga a kullum su ke halaka mutane a arewacin Najeriya musamman a arewa maso yamma kullum.
Tuni an cafke wanda ake zargi da laifin kashe Kwamishinan jihar Katsina. Wanda ya hallaka Dr. Rabe Nasiru, yada ba masa wuka, sannan ya rufe gawar a bandaki.
Rundunar Sojojin kasan Najeriya ta bayyana dalilinta na kama wani shugaban ‘yan banga a Kaduna. Ana zargin Aminu Sani (Bolo) da laifin taimakawa ‘yan bindiga.
A ranar Alhamis wata mata mai suna Rashidat Ogunniyi ta bayyana gaban kotu inda ta yi wa alkali korafi akan yadda mijinta ya fi son karenta akan ta, Premium Tim
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Sa'ad Abubakar III a ranar Alhamis, 9 ga Disamba, ya yi Alla-wadai da kisan gillan da ake yiwa yan Najeriya, musamman a yankin Arewa
Labarai
Samu kari