A labarin nan, za a ji cewa kungiyar Kwankwasiyya ta bayyana kwarin gwiwa na cewa kotunan kasar nan za su iya abin da ya dace, amma duk da haka ana duba batun ADC.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar Kwankwasiyya ta bayyana kwarin gwiwa na cewa kotunan kasar nan za su iya abin da ya dace, amma duk da haka ana duba batun ADC.
Gwamna Dikko Radda ya ƙaddamar da titin Ingawa–Dutsi–Shargalle mai tsawon 39km a Katsina domin bunƙasa kasuwanci da sauƙaƙa zirga-zirga a yankin.
Wasu sababbin aure sun rabu saboda wani rikici ya hada su bayan sa’o’i 10 da gama daurin aurensu.Wani ma’aboci amfani da kafar sada zumuntar zamani ta Twitter.
Hukumar yan sanda ta jihar Katsina ta bayyana nasarorin da yan sanda suka samua wanna shekarar ta 2021 dake gab da karewa, a wurin wani taro na manema labarai.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce babu kwabon da zai yi kuka, bayan kammala binciken kudaden Hukumar Bunkasa Yankin Neja Delta, NDDC, Daily Trust ta ruwaito.
Tsohon shugaba Dr. Goodluck Jonathan ya ziyarci fadar Aso Rock Villa a yau. Watakila haduwar ta su na ranar 30 ga watan Disamba, 2021 shi ne zaman su na karshe.
An cigaba da shari'ar tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sanata Ibrahim Saminu Turakia babbar kotun tarayya da ke Dutse a jihar Jigawa, bayan shekaru goma sha hudu.
Shugaba Muhammadu Buhari ya yi ta’aziyar mutuwar tsohon Shugaban Majalisar koli ta Shari'a a Najeriya (SCSN), Dr Datti Ahmad, wanda ya rasu a ranar Alhamis.
Hukumar NSCDC ta bayyana cewa jami'an ta sun samu nasarar zaro gawarwakin wasu matasa masu kananan shekaru uku a Kogin Buruku dake jihar Benuwai ranar Litinin.
Gwamnatin Najeriya ta bayyana dakarun sojojin Najeriya suka hallaka 'yan ta'addda sama da 1000 a Najeriya, tare da adadin mutanen da aka ceto da kuma 'yan ta'ad
Kungiyar 'yan Arewa sun dawo daga rakiyar mulkin Buhari sun ce gwara mulkin Jonathann akan na Buhari. Sun kuma koka kan yadda kasar ke ci gaba da dagukewa a yan
Labarai
Samu kari