Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya kai ziyarar ban girma ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a gidansa da ke Kano ranar Alhamis 25 ga watan Yunin 2026.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya kai ziyarar ban girma ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a gidansa da ke Kano ranar Alhamis 25 ga watan Yunin 2026.
Ustazai da ke koyarwa a Islamiyya sun haɗawa a iyalan malamar Islamiyya da aka kashe a Kaduna tallafin kudi sama da N270,000. Mijin Ummulkhairi ne ya karbi kudin.
‘Yan bindiga sun kai farmaki wasu anguwanni biyu, Fungan Bako da Kawo da ke karamar hukumar Rafi a Jihar Neja inda suka halaka mutane 2 kuma suka sace wasu.
Har yanzu babu amo balle labarin yara mata 110 cikin 276 da Boko Haram suka yi garkuwa da su a 2014, kamar yadda kungiyar Kibaku ta Chibok (KADA) ta sanar.
Jiga-jigai daga sassan duniya, a ranar Asabar, sun hallara garin Gaya a Kano domin nadi da gabatar da ma'aikata ga sarki Aliyu Ibrahim Gaya (Kirmau Mai Gabas).
Ministan ayyuka da gidaje, Babatunde Raji Fashola, ya bayyana cewa Gwamnatin tarayya na aiki kan titunan da jimmilan tsayinsu ya kai kilomita 960 guda 21 a jiha
Ogun - Wani dillalin gidaje, Diran Elijah, ya rasa rayuwarsa bayan jima'i da tsohuwar matarsa mai suna Idowu, a wani da dakin Otal dake unguwar Agbado a Ogun.
Legas - Jagoran All Progressives Congress APC, Bola Tinubu, na cikin koshin lafiya kuma ba rashin lafiya yake ba, mai magana da yawunsa, Tunde Rahman, ya bayyan
Rundunar yan sandan Najeriya reshen Jihar Yobe ta ce ta kama wasu mutane uku da ta zargi da hadin baki, balle gida da fashi da makami cikinsu har da jami'in soj
Rahoton da muka samu daga babban birnin jihar Abia ya bayyana ceqa wata Tankar dakon maɓ fetur ta fashe ta kama da wuta a tsakiyar gidan mai dake hanyar Aba.
Mazauna kauyaku tara da ke karkashin Jihar Zamfara sun koka akan yadda ‘yan bindiga suka tura musu wasika suna bukatar makudan kudade a matsayin haraji a hannun
Labarai
Samu kari