Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Wasu tsagerun yan bindiga sun hallaka mutum bakwai yan gida ɗaya da kuma wasu daban har mutum 17 a wani sabon hari da suka kai yankunan jihar Kaduna da dare.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ta samu izinin fara amfani da sabbin jiragen 'Super Tucano' wajen ragargazan yan bindiga masu garkuwa da mutane a fadin tarayy
Babban lauyan gwamnati kuma ministan shari'a ya bayyana hanyar da gwamnati za ta bi wajen sakin Nnamdi Kanu. Ya bayyana haka ne a yau Talata a birnin Abuja.
Babban jigon PDP, Honarabul Kemi Nshe ya fada hannun ‘yan bindiga. Honarabul Kemi Nshe ya taba rike shugaban karamar hukumar Shendam a gwamnatin Jonah Jang.
Bayan shekaru shida da rabi kan karagar mulki, Shugaba Muhammadu Buhari ya nada mutum daya matsayin mai bashi shawara kan harkokin tattalin arzikin Najeriya.
Yayin da wasu ke bukatar a basu 'yan sanda domin neman kariya, wasu mazauna a Legas sun yi zanga-zangar nuna kin jinin ajiye 'yan sanda a unguwarsu saboda dalil
Wasu matasa biyu yan shekaru 16 sun shiga hannu yayin da suka yaudari wata budurwa zuwa wani kango da nufin yin asirin kudi da ita a yankin Sagbama, Bayelsa.
Gwamnatin Jihar Imo ambaci sunan Rochas Okorocha, sanata mai wakiltan Imo ta yamma, da Uche Nwosu, tsohon dan takarar gwamna na jam'iyyar Action Alliance, AA, a
Daya daga cikin mambobin bangaren shahararren malamin addinin musuluncin nan, Sheikh Ahmad Gumi, yace babu amfanin kashe wani shugaban yan bindiga a Zamfara.
Labarai
Samu kari