Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Mahaifiyar Dan Majalisar Wakilai na Tarayya kuma tsohon dan takarar gwamna a karkashin jam'iyyar All Progressives Grand Alliance, APGA, a Jihar Anambra, Chuma U
Indiya -Hukumomi a kudancin Indiya sun bada umurnin rufe makarantu ranar Talata yayinda zanga-zanga ya barke kan hana dalibai mata Musulmai shiga aji da Hijabi.
Matar tsohon mataimakin gwamnan jihar Ondoi ta rasu tana da shekaru 77 bayan da ta shafe dan lokaci tana fama da 'yar rashin lafiya. Jihar Ondo ta yi babban ras
Gwamnatin tarayya ta bakin hukumar lura man feturin saman kasa NMDPR ta tabbatar da cewa an samu matsala wajen sarrafa man feturin da aka sayarwa gidajen mai.
Mutanen garuruwan da ke hanyar Kontagora-Rijau da ke kananan hukumomin Mariga da Rijau na jihar Neja sun gudu sun bar gidajensu sakamakon hare-haren ta’addanci.
Samuel Ortom, ya shawarci gwamnatin tarayya da ta dauki gargadin da gwamnan Borno, Babagana Zulum, ya yi na cewa ISWAP na daukar karin mayaka da muhimmanci.
Farfesa Yemi Osinbajo, mataimakin shugaban kasar Najeriya ya ziyarci iyayen Hanifa Abubakar, yar shekara biyar da ake zargin malamin makarantarsu ya hada baki d
'Yan siyasar kasar nan da basu da digiri za su iya shiga matsala yayin da majalisa ke kokarin kawo dokar da za ta hana wanda bai da digiri tsayawa takarar a 202
Sakatare janar na kungiyar dattawan Yarabawa, Kunle Olajide ya bukaci antoni janar na kasa, Abubakar Malami ya zayyana wa ‘yan Najeriya laifukan da Sunday Adeye
Labarai
Samu kari