Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
A kalla N57 biliyan gwamnatin tarayya ta kashe kan mata da matasan Najeriya a shekarar 2021. Kudaden an yi amfani da su wurin tsamo jama'ar karkara da birane.
Gwamna Mai Mala Buni na Jihar Yobe ya janye dokar hana hawa babur a kananan hukumomi 10 na Yobe North da South a Jihar, Daily Trust ta ruwaito. Buni ya bada san
Masu garkuwa da mutane su sace tsohon kakakin majalisar jihar Imo, Lawman Duruji. An sace shi a karamar hukumar Ehime Mbano yana dawowa daga wani taro a Imo.
Dakarun soji sun ɗauki matakin gaggawa kan wani rahoton sirri da suka samu na motsin wasu yan bindiga a yankin Kwanan Bataro, karamar hukumar Giwa, sun kashe 5
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagoranci gwamna Abdullahi Umar Ganduje, ta ffito da wasu sabbin dokokin da suka haɗa da han cakuduwar mata da maza, shan Shisha.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya jajantawa al'umma da kuma gwamnatin jihar Zamafara, bisa kisan kiyashin da yan bindiga suka yi .
Acikin rashin kyautawar 'yan ta'addan da miyagun al'amuran da suka aiwatar a arewa maso yamma da arewa ta tsakiya,sun gigita yankunan inda ake ganin zubda jini.
Mutuwa rigar kowa idan, ta zo dole a tafi, wata Allah ya karbi rayuwar wata amarya, Fatima Balarabe Haruna, kwanaki 35 bayan ɗaura mata aure a jihar Kano .
Yayin da 'yan bindiga da suke kokarin tserewa daga luguden wutar sojoji suka ratsa kauyuka, jami'an tsaron sirri na sojoji sun yi ta kokarin amso mutane a daji.
Labarai
Samu kari