Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Wani bidiyon da ya yadu a kafar sada zumunta ya bayyana yadda wani gidan mai ke sayar da gurbataccen man ga kwastomomi yayin da man fetur ke kara tsada a kasar.
Akalla mutum 13 sun rigamu gidan gaskiya yayinda akayi awon gaba da dimbin wasu a mumunan harin a yan ta'adda suka kai jihar Katsina a daren Litinin da safiyar.
Bayan gurfanar da Abdulmalik Tanko tare da wadanda ake zargin sun hada kai don halaka Hanifa Abubakar ‘yar shekara 5, a ranar Litinin, an samu koma-baya dangane
Abubakar Malami, antoni janar na tarayya, ya ce akwai yuwuwar gwamnatin tarayya ta hukunta Sunday Adeyemo, dan aware kasar Yarabawa wanda aka fi sani da Igboho.
Yan bindiga sun sace shugaban kungiyar dillalan man fetur masu zaman kansu ta Najeriya, IPMAN, reshen Jihar Edo, Abdullahi Baba-Saliu. An kashe direbansa da mas
Wasu yan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun sace yaya da kaninsa da surukinsu a yayin da suke taro na yin sulhu tsakanin ma'aurata a ji
Makonni biyu bayan dakatad da cire tallafin man fetur da gwamnatin tarayya tayi, asusun lamunin duniya IMF ya sake kira ga Najeriya tayi gaggawa cire tallafi.
Ministan Shari'a kuma Antoni Janar na ƙasar nan, Abubakar Malami, ya faɗi shirin da gwamnatin shugaban ƙasa Buhari ke yi kan masu ɗaukar nauyin ta'addanci.
'Yan Najeriya sun yi zazzafan martani game tsadar man fetur da ake fuskanta a wasu yankunan kasar nan. Layin man fetur ya yi yawa, lamarin da ya fusata 'yan kas
Labarai
Samu kari