Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Wata kotu a Abuja ta yankewa tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman hukuncin daurin shekaru 75 bayan samunsa da laifin satar kusan N33.8bn na kudaden gwamnati.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa, ba zai bari wasu su dauki makamai da sunan tilastawa wasu binsu ba. Ya bayyana haka ne a Kaduna jiya Alhamis.
Gwamnatin jihar Kano ta bada umurnin kulle makaratar Noble Kids Academy dake Kwanar Dakata, karamar hukumar Nasarawa, inda aka tono gawar daliba Hanifa Abubakar
Rahotanni daga jihar Neja sun bayyana cewa wasu yan ta'adda sun kai hari ƙauyen Bobi, dake karamar hukumar Mariga, sun kashe mutane da dama sun kona gidaje
An kama barayin man fetur su tara da jiragen ruwansu dauke da danyen man fetur da kudinsa ya kai Naira miliyan 200 a shekarar 2015 amma za a sake su bayan kowan
Dr. Isa Ali Ibrahim Pantami ya ce gwamnatin Muhammadu Buhari ta taimakawa mutane da hanyar neman na kansu, ta yadda su kansu za su rika daukar mutane aiki.
Kotun tarayya da ke zamanta a Legas ta gayyaci tsohon dan takarar gwamna na jam’iyyar PPN a jihar Zamfara, Adamu Bashir bisa zargin damfarar wani banki kudade.
Hedkwatar tsaron kasa ta ce ta halaka 'yan ta'addan 49 a karkashin ayyukan sojin ta yayin da 'yan ta'addan 863 suka mika makaman su a makonni 2 da suka gabata.
Wata yar Najeriya mai shekaru 61,Lizzy Taiwo ta fita daga kasuwar ‘yan mata inda ta zama matar aure cikin kwanakin nan ga babban abokin ta Colins a kasar Jamus.
Shugaban jam'iyyar APC ya ba da kyautar miliyoyin kudade ga gwmanatin jihar Neja bayan ziyarar da ya kai jihar a ranar Alhamis. Ya ba da Naira miliyan 50..
Labarai
Samu kari