Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Wata kotu a Abuja ta yankewa tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman hukuncin daurin shekaru 75 bayan samunsa da laifin satar kusan N33.8bn na kudaden gwamnati.
Dr Hakeem Baba-Ahmed, mai magana da yawun Kungiyar Dattawan Arewa ya ce Najeriya bata bukatar shugaban kasa na kabilanci. Da ya ke jawabi wurin taron tattaumawa
An shiga rudani a lokacin da jami'a tsaro suka rika bawa hammata iska tsakaninsu yayin da Shugaba Muhammadu Buhari ke kaddamar da gadan Kawo a tsakiyar birnin K
Kano - Duk da karban kudin fansa milyan shida (N6million), masu garkuwa da mutane sun hallaka Hanifa Abubakar, yarinya 'yar shekara biyar da suka sace a Kano.
Abuja - Tsohon Shugaban kasan mulkin Soja, Janar AbdulSalami Abubakar, ya yi gargadi game da shirin kara farashin litan man fetur da gwamnatin tarayya ke shirin
Majalisar tattalin arzikin Najeriya NEC, a ranar Alhamis ta bayyana cewa za ta yanke shawara kan lamarin cire tallafin mai a watan Yuni, lokacin da kudin da aka
Asiwaju Bola Tinubu ya gana da IBB kan batun tsayawarsa takara a zaben 2023 mai zuwa. An ce sun shiga tattaunawa jim kadan bayan isowarsa jihar ta Neja yau.
Atiku Abubakar, tsohon mataimakin shugaban kasa a Najeriya ya bayyana yadda kasar nan ke cikin damuwar da bai taba tsammanin kasar nan za ta shiga ba a yanzu.
Abuja - Majalisar wakilan tarayya ta yanke shawara kaddamar da bincike kan lamarin makamai 178,459 da suka yi batan dabo a ma'ajiyar hukumar yan sandan Najeriya
An gano cewa Sanatan da ake zargi da laifin lalata da matar aure, bai aikata laifin da ake tuhumarsa da aikatawa ba, sharrin ‘yan siyasa ne kurum ba komai ba.
Labarai
Samu kari