Fadar White House ta bayyana cewa Shugaba Donald Trump da takwaransa na China, Xi Jinping, sun amince cewa dole ne a bude mashigar ruwa ta Hormuz.
Fadar White House ta bayyana cewa Shugaba Donald Trump da takwaransa na China, Xi Jinping, sun amince cewa dole ne a bude mashigar ruwa ta Hormuz.
Gwamnatin jihar Yobe ta bayyana cewa za ta kara kaimi wajen dakile hare-haren Boko Haram da karbar harajin dole daga manoma a Yunusari, Geidam da Tarmuwa.
Rundunar hadin guiwan sojoji da 'yan sanda ta ceto mutane 32 da aka yi garkuwa da su daga bangarori daban-daban na jihar Zamfara da ke arewa maso yammacin.
Gobara ta lashe gonar lambun tsohon shugaban kasan Najeriya, Olusegun Obasanjo a Howe da ke Karamar Hukumar Gwer a jihar Benue a cikin ranakun karshen mako.
Allah mai yadda ya so, mai komai mai komai ya dauki ran amarya ranar da aka daura mata aure bayan ta gama sallama da bankwana da 'yan uwa da abokan arzikin ta.
Kwanaki an samu miyagun da suka kashe mutane a Zangon-Kataf. Jiya Mazauna Atisa sun tabbatarwa manema labarai cewa an kai kusan sa’o’i biyu su na jin harbi.
Yan sanda a JIhar Katsina, a ranar Litinin sun yi holen wani Aliyu Abdullahi mai shekaru 22, mazaunin Kasuwar Mata Street a Karamar Hukumar Funtua saboda damfar
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta halaka wasu mutum 23 da ake zargin 'yan ta'adda ne, inda suka sake kama yan bindiga 37 a kananan hukumomi 3 da ke jihar Sokoto.
Likitan Bello Turji ya shiga hannu, amma ya ce ya tuba tun tuni kafin ya shiga hannu a wannan lokacin da 'yan sanda suka kama shi a wani yabkin jihar Sokoto.
Wani mazaunin garin na jihar Katsina da ya nemi a sakaya sunansa, ya ce ‘yan bindigar sun zo ne a kan babura sama da 60 kuma suka fara harbe-harben iska...
KFaɗakarwa da wa'azantarwar dake cikin shirin IZZAR SO mai dogon zango ya jawo hankalin wani mutumi har ya karbi kalmar shahada ya shiga Addinin musulunci.
Labarai
Samu kari