A labarin nan za a ji cewa tsohon dan takarar shugaban kasa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana yadda suka dade cikin zullumi kan batan Dadiyata.
A labarin nan za a ji cewa tsohon dan takarar shugaban kasa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana yadda suka dade cikin zullumi kan batan Dadiyata.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule ya yi huduba da sallar Juma'a a jami'ar jihar Nasarawa a masallacin da tsohon gwamna Ahmad Adamu Muazu ya ginawa mahaifiyarsa.
Yazid Tanko Muhammad ya ce yajin-aikin ASUU zai sa ‘Yan kungiyar NANS su tare duk titunan da za su shiga garin Abuja su yi zanga-zanga, sai an bude jami’o’i.
Kungiyar kare hakkin Musulmi (MURIC) ta roki yan arewa da su yi hakuri kada su yi ramuwar gayya kan kisan wasu dillalan shanu da aka yi a kasuwa a jihar Abia.
Wani lakcara a jami'ar Abuja ya tiki rawa a gaban dalibai da iyayen dalibai a lokacin dake bikin yaye dalibai. Jama'a sun yi ta cece-kuce game da wannan bidiyon
Babbar kotun tarayya dake zamanta a babban birnin tarayya Abuja ta amince da bukatar hukumar ICPC na kwace wasu manyan kadarorin Abdul'aziz Yari da take bincike
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya jagoranci zaman majalisar zartarwa bayan ya rantsar da sabbin kwamishinonin hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) 6.
An cigaba da shari’a da Mista Abdulrasheed Maina a wani kotun tarayya da ke zama a Jabi-Abuja. A nan ne Likita ya rubuto takarda jiya cewa Maina bai da lafiya.
Rundunar ‘yan sandan Jihar Kano ta samu nasarar kwace kwalayen tramadol, dauri-dauri na tabar wiwi da sauran kayan maye cikin shekara daya a jihar, The Sun ruwa
Tsagerun yan bindiga sun yi awon gaba da wani jami’in tsaro yayin da suka kai farmaki garin Rigachukun da ke karamar hukumar Igabi ta jihar Kaduna a yau dinnan.
Shugaba Muhammadu Buhari ya dage rattafa hannu kan sabuwar dokar zaen Najeriya ranar Juma'a, 25 ga watan Febrairu, 2022. ChannelsTV ta ruwaito majiya daga fadar
Labarai
Samu kari