Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
A labarin nan, za a ji dalilin da ya hana raguwar farashin litar man fetur a duk da farashin ya sauko sosai a kaswuar duniya bayan saukin yakin Gabas ta Tsakiya.
A ranar Laraba an gurfanar da wani Sunday Hungbeji mai shekaru 31 gaban wata kotun majistare ta Badagry bisa zarginsa da satar wani biskit (Shortbread) mai kima
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma tsohon ministan tsaro, Sanata Kwankwaso, ya bayyana damuwarsa a game da abubuwan dake faruwa na ta'addanci a birnin tarayya Abuja
Kungiyar ASUU ta gargadi shugaban hukumar NITDA, Kashifu Inuwa a kan batun UTAS, sannan ta caccaki Ministan sadarwa na kasa, watau Dr. Isa Ali Ibrahim Pantami.
A karshe dai Gwamnatin Muhammadu Buhari ta hakura, ta ce aikin Ajaokuta ba zai kammala kafin 2023 ba bayan an yi wa mutanen Najeriya alkawari kamfani zai tashi
Dazu ne hukumar NRC ta tabbatar da cewa wani jirgin kasan da yake zuwa Legas daga garin Kano ya yi hadarin da ya jawo asarar rai bayan an wuce garin Kaduna.
Bazoum ya zanta da manema labarai ne a fadar gwamnatin Najeriya bayan ziyarar da ya kai wa shugaban kasa Muhammadu Buhari na Najeriya a ranar Alhamis a Abuja.
Kotun mai mambobi uku a karkashin jagorancin Thomas Okosun, ta bayar da wannan umarni ne biyo bayan wata karar da lauya Festus Onifade ya gabatar a madadin sa
Kamfanonin sadarwa, ciki har da Globacom, Airtel, MTN da saura sun yi barazanar kara farashin kayayyakinsu idan gwamnatin tarayya bata warware matsalar da ke ad
Wasu limamai, malaman addinin Islama, da shugabannin matasa a ranar Alhamis, 31 ga watan Maris sun ziyarci mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo...
Labarai
Samu kari