Kwamitin tantancewa karkashin jagorancin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya fara tantance gwamnoni da sauran yan takara a Abuja.
Kwamitin tantancewa karkashin jagorancin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya fara tantance gwamnoni da sauran yan takara a Abuja.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule ya yi huduba da sallar Juma'a a jami'ar jihar Nasarawa a masallacin da tsohon gwamna Ahmad Adamu Muazu ya ginawa mahaifiyarsa.
Kotun daukaka kara da ke Abuja ta tabbatar da daurin tsohon dan majalisa, Faruk Lawan bisa kama shi da laifin amsar rashawar $500,000 lokacin cire tallafin man
Gwamna Malam Nasiru El-Rufai na jihar Kaduna ya ce baya son wani abu ya samu sauran daliban makaranta shiyasa ya zare ɗansa daga makarantar gwamnati a baya.
A ranar Alhamis wata kotu a Igando ta biya wa wata matar aure, Isoboye Dominics bukatar raba auren ta da mijin ta, Christopher, saboda ta kamashi suna lalata.
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya jadadda cewa halin da yankin arewa maso yamma ke ciki a yanzu na rashin tsaro ya fi na rikicin yan Boko Haram muni.
Yayin da wasu ke ganin bata lokaci ake a Facebook, kamfanin ya kirkiri hanyar da za a bi a samu kudi cikin sauki ba tare da wata matsala ba. Ya kikiri Reels iri
Ofishin sifeta janar na 'yan sanda ya gurfanar da tsohon gwamnan jihar Imo, Ikedi Ohakim, gaban kotu bisa laifin tozarta Chinyere Amuchinwa, tsohuwar hadimarsa.
Gwamnan jahar Kaduna dake arewa maso yammacin Najeriya ya ce gwamnatinsa zata kar tankaɗe da rairaya na malaman makarantar dakandire a fadin jiharsa a 2022.
Mataimakin shugaban kasar Najeriya, Farfesa Yemi Osinbajo ya dura babban birnin Maiduguri a jihar Borno domin ziyarar aiki ta rana daya. Buhari ya tafi jihar Na
Shugaban kasar Rasha, Vladimir Putin, ya gargadi Amurka da sauran kasashen Turai su yi hattara kada su sa baki kan yakinsu da Ukraniya ko kuma su fuskanci mumun
Labarai
Samu kari