Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya nuna alhini kan rasuwar fitaccen mawakin gargajiyar Hausa, Alhaji Surajo Mai-Asharalle, wanda ya rasu bayan fama da jinya.
Femi Adesina, mashawarci na musamman ga Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce mai gidansa ya gwammace ya kashe kudi wurin taimakawa talakawa da marasa galihu a m
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sa hannu kan sabuwar dokar zabe ta kasar wadda aka dauki tsawon lokaci ana ka-ce-na-ce a kai, a ranar Juma'a, 25 ga Fabrairu.
An tsare wata matar aure, Jamila Ardo, bisa zargin ta da yin garkuwa da kanta tare da karbar kudin fansa daga hannun masoyinta. Ardo, yar asalin garin Wuaru Jab
Mataimakin shugaban ƙasa, Yemi Osinbajo, ya ce gwamnatin tarayya ta shirya inganta rayuwar tubabbun mambobin kungiyar Boko Haram tare da wurin zama da iyalai.
An samu takaddama tsakanin tawagar Aminu Ado Bayero da kamfanin jirgin Air Peace. Kamfanin sun jawo Mai martaba ya bata lokaci, kuma har ya kashe kudi a otel.
Wasu yan Najeriya masu amfani da kafafen sada zumunta sun shawarci gwamnatin tarayya ta ja bakinta ta yi shiru game da yakin da ake yi tsakanin Rasha da Ukraine
Miyagun ‘Yan bindiga sun shigo gari sun bar Talakawa a dar-dar, sun yi awon-gaba da Basarake, har yanzu ba a san inda yake ba. Abin ya faru ne Pisshuk a Mangu.
Shugaba Muhammadu Buhari, a ranar Alhamis a Lafia, Jihar Nasarawa, ya ce ya yi rantsuwa da Kur'ani mai tsarki cewa wa'adi biyu kawai zai yi a ofis, rahoton The
Wani bawan Allah dan kimanin shekara 42 a duniya, ya yi sanadiyyar mutuwar aminin abokinsa kan lemun kwalba na N150 da ya kwace a hannunsa, kuma ya shanye.
Labarai
Samu kari