Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Bayan jan dogon lokaci ana kai ruwa rana da kuma yankewa da kari kan kasafin kudin 2022, majalisar dokokin Najeriya ta amince da kasafin kudin a yau Alhamis.
Yan bindiga sun halaka wani jami'in Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta na Kasa, INEC, mai suna Mr Nwokorie Anthony a Jihar Imo. Daily Trust ta rahoto cewa an bindiga
Garba Shehu ya bada sanarwa Hamman Madu ya zama shugaban bankin FMBN, sannan An tabbatar da nadin Cif Ayodeji Gbeleyi a matsayin shugabancin majalisar bankin.
An yi hasashen cewa, kudi mafi daraja a kasuwar crypto wato bitcoin zai haura zuwa kusan Naira miliyan 41.2 (dalar Amurka 100,000) a cikin kaa da shekara guda.
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, zai gana da shugabannin tsaron ƙasar nan baki ɗayan su ranar Talata mai zuwa, bayan ya gana da majalisar shuwagabanni yau.
Majalisar dokokin kasar nan ta amince da kudurin da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gabatar da namen cire makudan kudade domin biyan tallafin mai a nan gaba.
Tawagar fastocin jihohin arewa 19 sun kai ziyara gidan Shihi Dahiru Usman Bauchi don yi buda-baki da wasu malaman Musulunci da Sheikh din ya karba bakuncinsu.
Majalisat shuwagabannin ƙasar nan tsafgi da na kan madafun iko ta amince da watan Afrilu a matsayin lokacin kidaya ta ƙasa a shekarar 2023 bayan kammala zaɓe.
Rundunar ‘yan sandan Jihar Legas ta kama wani Ahmed bisa zarginsa da garkuwa da budurwarsa, Hannatu Kabri bayan hada kai da wani Uchenna Daniels, rahoton Daily
Labarai
Samu kari