Fadar shugaban kasa ta bayyana ayyukan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai idan ya bar Najeriya zuwa kasashe uku daga gobe Asabar, 2 ga watan Mayu, 2026.
Fadar shugaban kasa ta bayyana ayyukan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai idan ya bar Najeriya zuwa kasashe uku daga gobe Asabar, 2 ga watan Mayu, 2026.
Wani masani ya ce tsohon tarihin masarautar Kano ne dalilin da ya kawo jinkiri a shari'sr da ake tsakanin bangaren Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II.
Wasu mutum biyar sun mutu yayin da suke hako kasar ginin gidan da abokinsu zai zauna idan ya yi aure. An bayyana yadda aka yi mutanen suka mutu nan take a Kano.
Jami'an tsaro sun mamaye sakateriyar jam'iyyar All Progressives Congress (APC) dake Abuja.Rahotanni na nuna cewa Buhari ya tunbuke Mai Mala Buni daga mukaminsa
Zuwa yanzu, manyan yan takara uku nesuka nuna sha'awarsu ta son hawa kujerar Wazirin Katsina bayan murabus da tsohon Waziri, Farfesa Sani Abubakar Lugga ya yi.
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Olusegun Obasanjo ya shiga wasan kwallon kafan da aka yi a filin wasa na farfajiyar katafaren gidansa na Abeokuta a jihar Ogun.
Wasu sojojin sa kai a Ukraine sun shiga daga ciki ana tsaka da ruwan wuta tsakanin Rasha da Ukraine. Duniya ta taya su murna, inda aka ce sun kyauta wa kansu.
Abba Kyari da mutum 6 sun bayyana a kotu, za a gurfanar da su a Abuja. Dakarun NDLEA sun yi wa wadannan mutane rakiya daga inda suke tsare zuwa kotun mai zama.
Yayin da matsalar yan bindiga masu satar mutane ke ciwa mutane tuwo a kwarya, wasu matasa sun halaka mutum biyu da ke zargin su na garkuwa da mutane a Filato.
Anyi garkuwa da wani mutum, Hezekiah Franscis, matarsa, Josephine Hazekiah, da jinjirin su mai watanni biyar, Hanniel Hezekiah daga gidansu dake kusa d mayanka.
A makon da ya gabata NPC su ka saki lita miliyan 380 a kwana 7 domin a kawo karshen wahalar man fetur a Najeriya, amma har gobe ana ganin dogayen layin motoci.
Labarai
Samu kari