Fadar shugaban kasa ta bayyana ayyukan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai idan ya bar Najeriya zuwa kasashe uku daga gobe Asabar, 2 ga watan Mayu, 2026.
Fadar shugaban kasa ta bayyana ayyukan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai idan ya bar Najeriya zuwa kasashe uku daga gobe Asabar, 2 ga watan Mayu, 2026.
Wani masani ya ce tsohon tarihin masarautar Kano ne dalilin da ya kawo jinkiri a shari'sr da ake tsakanin bangaren Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II.
Diyar tsohon sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, Shahida ta bayar da hakuri tare da karin bayani kan ikirarin da ta yi cewa Larabawa na nuna wariyar launin fata.
Borno - Gwamna Babagana Umara Zulum na Borno a ranar Litinin ya raba kudi N62,750,000 ga dattawa masu aikin lebura a shagunan Bolori Stores dake Maiduguri.
Kusan watanni biyu da suka gabata, fitaccen hazikin mawakin Najeriya,Davido, ya siya wa kansa sabon gida a Banana Island da ke Legas kuma yayi liyafa kan hakan.
A kwana nan yan ta'adda sun sake aikata munanan barna a jihohin Zamfara da Kaduna, akalla mutum 62 ne suka rasa rayukansu, wasu aka yi garkuwa za su, gidaje 70.
Birnin tarayya Abuja - Babbar kotun tarayya da ke zama a Abuja, ta sallami wasu mambobin majalisar dokokin jihar Cross River su 20 a ranar Litinin, 21 ga watan.
Abuja - Ma'aikatar tallafi da jin kai ta bayyana cewa zata baiwa daliban makarantun firamare guda milyan daya maganin kashe tsutsar ciki don inganta lafiyarsu.
‘Yan bindiga sun dauke wani malamin makaranta a jihar Edo. M. A. Izibili malamin falsafa ne a jami’ar Ambrose Alli da ya fadawa tsautsayi daga zuwa bikin aure.
Wata kotun sharia da ke zama a Kano ta aike Yushau Ado gidan yarin bayan ta kama shi da laifin satar Maggi har guda 22 da aka bashi ajiya a shagonsa da ke Kano.
Shahararren dan kasuwan nan dan Najeriya, Femi Otedola, yana da isashshen kudin da zai iya siyan tsadaddu da kasaitattun tufafi, hakan baya daga cikin tsarinsa.
Labarai
Samu kari