Babban bankin Najeriya (CBN) ya yi karin haske kan batun daina amfani da tsohuwar takardar kudi ta N100. CBN ya ce da tsohuwa da sabuwa dukkansu halastattu ne.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya yi karin haske kan batun daina amfani da tsohuwar takardar kudi ta N100. CBN ya ce da tsohuwa da sabuwa dukkansu halastattu ne.
Wasu yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun sace wani mai sarautar gargajiya, wani mutum dan shekara 50 da wani mai matsakaicin shekaru misalin
Makarantun gwamnatin Sokoto da Zamfara ba su da dalibai masu WASSCE. Babu dalibin makarantar gwamnati da aka yi wa rajista daga yankin Arewan a shekarar 2022.
A makon da ya gabata, adadin yawan mutanen da aka ƙashe a dukkan sassan Najeriya ya karu idan aka kwatanta da adadin wancan makon da ya gabace shi a Najeriya.
Ya zuwa yanzu dai alamu na nuna ba a samu jituwa tsakanin FG da kungiyar malaman jami'o'i ta ASUU ba. ASUU ta kara tsawaita yajin aikinta nzuwa karin watanni 3.
Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodinma, ya ce abaya hukumomin tsaro ne suka bukaci karin lojaci don kammala bincike kan mutanen da ake zargi da taimakawa yan bindiga
Atiku, wanda ke fatan zama shugaban kasa a inuwar jam’iyyar PDP, ya yi magana ne a daren Lahadi a Akure yayin wani taron tattaunawa da wakilai da shugabannin ja
A jiya ne daraktan kamfen din takarar shugaban kasa na Bola Ahmed Asiwaju Tinubu, Abdulmumini Jibrin Kofa ya amince da shirin sulhu da gwamna Ganduje na Kano.
Wani sabon harin da yan bindiga suka kai yankin ƙaramar hukumar Jibia a jihar Katsina ya yi ajalin aƙalla mutum uku yayin da wasu ukun kuma suka samu raunuka.
Fasto Noah Abraham Adelegan na cocin Christ High Commission Ministry, Omuo Oke-Ekiti ya yaudari mabiyansa cewa yana iya kai su aljannah amma sai sun biya kudi.
Labarai
Samu kari