Fadar shugaban kasa ta bayyana ayyukan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai idan ya bar Najeriya zuwa kasashe uku daga gobe Asabar, 2 ga watan Mayu, 2026.
Fadar shugaban kasa ta bayyana ayyukan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai idan ya bar Najeriya zuwa kasashe uku daga gobe Asabar, 2 ga watan Mayu, 2026.
Wani masani ya ce tsohon tarihin masarautar Kano ne dalilin da ya kawo jinkiri a shari'sr da ake tsakanin bangaren Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II.
Sifeta Janar na ‘yan sanda, IGP, Usman Alkali Baba a ranar Laraba ya roki ‘yan sandan kasar nan akan cewa kada su tafi yajin aikin da suke shirin tafiya, Nigeri
Malaman addinin kirista a Arewacin Najeriya sun ce sun yi watanni uku suna addu'o'i da azumi, sun ce sun gano Tinubu ne zai gaji Buhari, amma akwai matsaloli.
Alkalin da ya yanke hukuncin, mai shari'a Shotunde Shotayo, ya umarci matar da ta ke share makarantar daga karfe 8 na safe zuwa 11 na safe a kowace rana...
Rundunar yan sanda a jihar Kano ta bazama neman Bashir Gentile, shahararren mai sharhi kan harkokin siyasa kan zargin sukar Gwamna Abdullahi Ganduje na jihar.
Gwamna Buni dai ya bayyana hakan ne ta wata sanarwa da kakakinsa, Mamman Mohammed ya rabawa manema labarai a ranar Laraba, 23 ga watan Maris gabain taron gangam
Gobarar ta tashi ne da misalin karfe 12:45 na rana, kamar yadda wasu masu aikin ceto a yankin suka bayyana, kamar yadda rahotanni daga majiyoyi masu tushe.
Gwamnonin jam'iyyar APC sun bayyana biyayyarsu ga shugaba Buhari, sun ce sun amince ya zabi duk wanda yaga dama a taron gangamin APC na kasa na wannan watan.
A kalla mayakan ISWAP guda 7,000 ne suka mika wuya ga rundunar sojin Najeriya a satin da ya gabata, cewar Christopher Musa, Kwamandan tawagar OPHK a Maiduguri.
A dalilin rashin Dala a kasuwa da bankuna, masu harkar shigo da kayan kasar waje za su iya rasa hanyar neman abincinsu. Karancin Dala zai iya kara kawo matsala.
Labarai
Samu kari