Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya bayyana cewa zai nemi takarar Sanata a yankin Bauchi ta Kudu yayin da ya ke shirin sauya sheka daga PDP.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya bayyana cewa zai nemi takarar Sanata a yankin Bauchi ta Kudu yayin da ya ke shirin sauya sheka daga PDP.
Gwamna Dikko Radda ya ƙaddamar da titin Ingawa–Dutsi–Shargalle mai tsawon 39km a Katsina domin bunƙasa kasuwanci da sauƙaƙa zirga-zirga a yankin.
Magidanci a Delta da naɗawa tsohuwar matarsa da surikarsa dukan kawo wuka, saboda kayan al'ada na makaranta da ta siyawa ƴaƴansu kuma ta kai musu makaranta.
Buhari ya nuna bakin ciki kan harin da yan bindiga suka kai kan jirgin kasan Kaduna wanda ya yi sanadiyar mutuwa da raunata mutane da dama a ranar Litinin.
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya nemi jin halin da ake ciki game da harin jirgin ƙasa daga bakin hafsoshin tsaron ƙasar nan a fadarsa dake birnin tarayya Abu
Mataimakin shugaban ƙasa,Yemi Osinbajo ya hallara Kaduna har asibitin sojoji don ziyartar waɗanda ƴan ta'adda suka kaiwa farmaki a jirgin ƙasan a daren Litinin.
Babu amo ba labarin manajan daraktan bankin manoma (BOA), Alwan Hassan tun lokacin da aka kai wa jirgin ƙasan Abuja zuwa Kaduna farmaki ind wasu suka mutu.
Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo ya ziyarci jihar Kaduna domin yiwa al'umma da gwamnatin jihar jaje kan harin da yan bindiga suka kai kan jirgin kasa.
Tun da farko dai jirgin na kan hanyarsa daga Abuja zuwa Kaduna ne wasu ‘yan bindiga suka kai masa hari a unguwar Kateri-Rijana da ke Kaduna a jiya Litinin.
Wasu iyalan fasinjojin da ke cikin jirgin kasan da ya nufi Kaduna da aka kai wa hari a ranar Litinin sun ce har yanzu ba su san halin da ‘yan uwansu ke ciki ba,
Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya ziyarci mutanen da harin da yan bindiga suka kai wa jirgin kasa a ranar Litinin ya ritsa da su. Gwamnan ya jagoran
Labarai
Samu kari