Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Bincike da hukumar yaki da cin hanci da hana yiwa tattalin arziki zagon kasa ke yi kan dakataccen Akanta-Janar na Tarayya, Ahmed Idris, ya kai biliyan B170.
Tare da taimakon jami'an tsaro na jihar Adamawa, an gano inda 'ya'ya 8 na 'yan ta'addan da suka sace fasinjojin jirgin kasan Kaduna suke da taimakon Tukur Mamu.
Rundunar 'yan sandan jihar Kogi a ranar Lahadi ta tabbatar da fashewar wani abu a wani gidan giya da ke garin Kabba da ke karamar hukumar Kabba-Bunu ta jihar.
Wasu ‘yan bindiga sun kashe tsohon kwamishinan hukumar kidaya ta kasa a jihar Nasarawa, Zakari Umaru-Kigbu, yayin da suka kai farmaki gidansa dake Azuba Bashayi
A ranar Lahadin da ta gabata, Zulum, wanda ya samu rakiyar Dige Muhammed, shugaban masu rinjaye na majalisar dokokin Borno, da Zainab Gimba, ‘yar majalisar tara
A halin yanzu, EFCC ta sake gano wasu sabbin N90b bayan N80 biliyan da ake zargin AGF Idris da kwashewa daga lalitar FG.Ya ambaci sunan minista da wasu jami'ai.
Tsagerun Ambazonia, wata kungiyar 'yan aware ta kudu maso yammacin kasar Kamaru, ta halaka rayuka akalla 20 a cikin al'ummar karamar hukumar Boki a Cross River.
Hukumar yaki da rashawa tare da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, ta damke tsohon gwamna Abdulaziz Yari kan binciken da hukumar ke yi game da.
Sama da yan babur 100 da aka fi sani da Okada a birnin tarayya sun dira rukunin gidajen Gidajen Same Global dake unguwar Kabusa don rama kisan abokan aikunsu 2.
Labarai
Samu kari