Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Manajan daraktan hukumar kula da layin dogo ta Najeriya, Mista Fidet Okhiria ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da aka samo a ranar Litinin 4 ga watan Afirilu.
Matar marigayi Janar Sani Abacha, Maryam Abacha, ta bayyana cewa ta yafewa duk wanda ya bata mata rai, sannan ta bayyana cewa Allah ya tsarkake mata zuciya.
Fadar shugaban kasa ta sake magana kan wasu daga gazawar da tsohuwar gwamnatin PDP ta yi a karkashin shugabanninta na tsawon shekaru tun shekarar 1999 a baya.
Wasu tsagerun yan bindiga sun kashe jami’an hukumar kula da hana afkuwar hadarurruka ta kasa (FRSC) uku a jihar Anambra. Lamarin ya afku ne a ranar Lahadi.
Bisa umarnin da gwamnatin tarayya ta baiwa kamfanonin sadarwa, za a dakatar da kiran waya daga layukan da ba a yiwa rajista ba daga ranar Litinin, 4 ga Afrilu.
Yayin da Musulmai suka fara Azumtar watan Ramadana, wasu yan bindiga jiya da daddare sun.kai hari ƙaramar hukumar tsafe ta jihar Zamafara, sun kashe mutane.
Hukumar kula da ayyukan jirgin kasan Kaduna sun yi karin haske kan gazawar jami’ai a matakai daban-daban wajen dakile mugun farmakin da aka kai wa jirgin kasa.
Mun kawo abin da Nuru Khalid ya fada ta kai ya rasa kujerar limanci a masallacin Apo-Abuja. Babban limamin masallacin ya rasa kujerarsa saboda hudubar da ya yi.
An ga Seyi Tinubu, daya daga cikin 'ya'yan Tinubu yana gaisawa da Dangote,Obasanjo,Osinbajo, Saraki da sauran fitattun manyan kasar nan duk da Tinubu bai je ba.
Labarai
Samu kari