Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Wata kotu a Abuja ta yankewa tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman hukuncin daurin shekaru 75 bayan samunsa da laifin satar kusan N33.8bn na kudaden gwamnati.
Fusatattun matasa a jihar Benue sun gudanar da zanga-zanga sakamakon kisan gilla da wasu tsagerun 'yan bindiga suka yiwa mutane goma sha tara a jihar tasu.
Gwamnatin Babban Birnin Tarayya Abuja ta ce ta yi bincike ta kuma gano wadanda suka kai wa mambobin kungiyar makiyaya ta Miyetti Allah hari a Gwagwalada, Abuja.
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ayyana ranakun Juma'a da Litinin a matsayin hutu don murnar bukukuwan Easter a kasar, rahaton Daily Trust. Easter biki ne da mabi
Kungiyar kare addinin Musulmi (MURIC) ta gargadi jam'iyyun siyasa kada su sake su baiwa wani dan cocin Redeemed Church of Christ Group (RCCG) tikitin takara.
Harin ya wakana ne a ranar da rundunar yan sandan jihar Filato ta yi watsi da rade-radin da ke yawo cewa yan bindiga sun shigo garin Jos kuma suna iya kai hari.
Yayin da wasu ke ganin watakila Tinubu ba zai kai labari a zaben 2023, gwamnonin APC sun ki amsa gayyatar Tinubu, suka ce shi dai yazo su gana da a masaukinsu.
Gwamna Ganduje na jihar Kano ya yi sabbin nade-nade a ma'aikatar gwamnati, inda ya nada sabbin sakatarorin dindindin da shugaban ma'aikatan gwamnati a Kano.
Moscwo - Gwamnatin kasar Rasha ta gargadi kasashen Finland da Sweden kan shirin shiga kungiyar NATO da suke yi, tace ba zai amfanar da nahiyarTurai da komai ba.
Mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo a watan Disamban 2021 ya yi magana kan yadda ya zama mataimakin shugaban kasa a APC a 2015 duk da ba san shi ba.
Labarai
Samu kari