Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya yi barazanar daukar mataki kan Peter Obi idan bai biya tara da bayar a hakuri ga filin girgin Abuja ba.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya yi barazanar daukar mataki kan Peter Obi idan bai biya tara da bayar a hakuri ga filin girgin Abuja ba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Hukumar Rapid Response Squad (RRS) na yan sandan jihar Legas ta yiwa wasu jami'an hukumarta ihsani bisa jajircewarsu da gaskiya. Wannan na kunshe cikin jawabin
Wasu yan bindiga a safiyar ranar Asabar sun kai hari Unguwar Iri Station, Idon Ward a karamar hukumar Kajuru sun sace a ƙalla mutane 14. Wani kansila na mulki
Shugaban uwar jam'iyyar All Progressives Congress (APC) Sanata Abdullahi Adamu ya yi watsi da rahoton kwamitin tantance yan takarar kujerar shugaban kasa da ya.
Bauchi - Gwamnatin jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya lashe zaben fidda gwanin yan takaran gwamnan jihar karkashin lemar jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP.
Lugbe, Abuja - Wasu matasa a ranar Asabar sun hallaka wani dan kungiyar Bijilante kan zargin kalaman batanci ga Manzon Allah (SAW) a birnin tarayya Abuja..
Za a ji wani ‘dan Majalisar Najeriya ya shirya zanga-zanga shi kadai kan harin jirgin Abuja-Kaduna. Hon. Bamidele Salam ya nemi a ba dangin matafiya hakuri.
Dakarun hadin gwiwa na kasashe masu yaki da Boko Haram, MNJTF, sun kashe yan Boko Haram/ISWAP guda 805 yayin wani atisaye na kawar da yan ta'addan da aka fara a
Shugaban Najeriya Muhammdu Buhari zai sake yin tafiyarsa zuwa kasar waje karo na uku cikin kwanaki takwas. Shugaban kasar da iyalansa sun hallarci taron kungiya
Kungiyar ta'addanci ta Jamar Ansarul Muslimina fi Biladi Sudan wacce aka fi sani da Ansaru sun musanta kai hari kan jirgn kasa da ya kwaso fasinjoji daga Abuja.
Labarai
Samu kari