Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
Rundunar yan sandan Najeriya reshen Jihar Adamawa ta kama mafarauta uku da wasu kan hadin baki don garkuwa da mutane a kananan hukumomin Girei da Fufore a jiha
Wani bidiyo da ya yadu a kafafen sada zumunta ya nuna inda wani limamin cocin Katolika ya nemi mambobinsa da ba su da katin zabe da su koma gida daga cocin.
Babban hafsan sojin kasa (COAS), Laftanar Janar Faruk Yahaya, ya umarci sabbin jami’an rundunar ‘Exercise Restore Hope II’ da aka horas su 699 da su zama maras
Kusan mutum 15 ne suka rasa rayukansu yayin da wasu suka bace a safiyar Lahadi bayan wasu da ake zargin 'yan bindiga ne sun kai farmaki kauyen Igama a Edumoga.
Janar Lucky Irabor ya ce da babbar masifa ta aukowa jihar Kano, Rundunar Sojoji suka samu labarin ta’adin da ‘yan ta’adda suke shiryawa a Abuja da wasu birane.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya tabbatar da cewa jikinsa garas yake a wasu hotuna da suka bayyana yana gwada kwarewarsa a atisaye da tsinka jini.
Bayan kwashe tsawon shekaru tana jira, wata mata 'yar Najeriya mai shekaru 52 ta hadu da abokin rayuwarta kuma sun shige daga ciki a wani kayataccen bikinsu.
Gwamnati da jama'ar jihar Yobe sun shiga alhinin rashin dan mataimakin gwamnan jihar, Idi Barde Gubana, wanda ya rasu a ranar Asabar, sakamakon hatsarin mota.
Fitacciyar jarumar wasan kwaikwayo, Mama Rainbow wacce kuma jagoran wata coci ce, ta wallafa wata mu'ujizar Ubangiji ta hanyar daya daga cikin jinjiran cocinta.
Labarai
Samu kari