Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Majalisar kasa (masu mulki da tsaffin shugabanni) ta yafewa tsohon gwamnan jihar Taraba, Jolly Nyame da tsohon gwamnan Plateau, Joshua Dariye, dake garkame.
A ranar Alhamis, wata kotun majistare da ke Ile-Ife cikin Jihar Osun ta daure wani tsohon shugaban daliban Jami’ar Obafemi Awolowo a gidan gyaran hali bisa zarg
Minista ya shiga rabawa marasa karfi kayan abinci a lokacin Ramadan da bikin Easter. Gwamnati ta fara rabon buhunan hatsi kamar yadda aka bada umarni kwanaki.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi kira ga ‘yan Najeriya da kada su karaya wajen fuskantar kalubalen rayuwa. Shugaban ya yi kira ga 'yan Najeriya a yau dinnan
Mutumin da ya fi kowa kudi a duniya, Elon Musk yana son siyan Twitter don ya maida shi mallakinsa. Kamfanin Twitter ta sanar a ranar Alhamis cewa Elon Musk.
Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya sauke kwamishinan lafiya na jihar, Dr Saka Haruna Audu daga mukaminsa. An tattaro cewa matakin ya kuma fara aiki nan take.
Wasu yan daba fiye da 30 sun kawo cikas a kotu yayin da ake sauraron shari'ar taron zaben shugabannin mazabu, kananan hukumomi da Jiha ta jam'iyyar APC a babban
Gabanin zaben 2023, babban malamin Deeper Life Christian Life, Fasto William Kumuyi, ya ce Najeriya na bukatar shugabanni masu tsoron Allah a wannan lokacin.
Bayan jan dogon lokaci ana kai ruwa rana da kuma yankewa da kari kan kasafin kudin 2022, majalisar dokokin Najeriya ta amince da kasafin kudin a yau Alhamis.
Labarai
Samu kari