Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
Obumnaeme, dan marigayiya Mrs Dora Akunyili, tsohuwar Ministan Sadarwa, ya bayyana yadda wasu fastoci suka rika karbar kudin hannun mahaifiyarsa da sunan za su
A kalla fasinjoji 11 ne da aka sace a jirgin kasan Abuja-Kaduna a watan Maris suka samu 'yancinsu a yau Asabar bayan sama da kwanaki 70 a hannun 'yan ta'adda.
Obumnaeme, 'da ga marigayiya Mrs Dora Akunyili, tsohuwar ministar labarai, ya bayyana yadda wasu fastoci suka amshi kudade daga mahaifiyarsa tare da alkawarin.
Jihar Kaduna - Yan ta'addan da suka kai har jirgin kasan Abuja-Kaduna sun sako wasu daga cikin mutum sama da sittin da suka kwamushe ranar 28 ga Maris, 2022.
Hukumar yaki da cin hanci da hana yiwa tattalin arzirkin kasa zagon kasa na neman wasu ma'aurata, Onyimmiebi (Miebi Baraza) da Beatrice Bribena ruwa a jallo.
Maiduguri - Akalla yan gwan-gwan guda 55 suka rasa rayukansu a harin da yan ta'addan Boko Haram/ISWAP suka kai jihar Borno cikin makonni uku da suka gabata.
Jami'ar Modibbo Adama ta Jihar Adamawa, MAU, ta rage wa wasu farfesoshi uku mukami saboda samunsu da laifuka masu alaka da karatu. Mataimakin shugaban jami'ar,
Tsohon Ministan Sufurin sama, Femi Fani-Kayode yace zai goyi bayan dan takaran shugaban kasan jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu, koda ya zabi mataimaki Musulmi
Mutane da dama sun raunana a ranar Asabar bayan fada ya barke tsakanin ‘yan kasuwa Inyamurai da Hausawa sabuwar kasuwar Benin da ke Benin, birnin Jihar Edo.
Labarai
Samu kari