Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Majalisat shuwagabannin ƙasar nan tsafgi da na kan madafun iko ta amince da watan Afrilu a matsayin lokacin kidaya ta ƙasa a shekarar 2023 bayan kammala zaɓe.
Rundunar ‘yan sandan Jihar Legas ta kama wani Ahmed bisa zarginsa da garkuwa da budurwarsa, Hannatu Kabri bayan hada kai da wani Uchenna Daniels, rahoton Daily
Alkalin kotun Majistare Ibrahim Emmanuel, a ranar Alhamis, ta umurci wata matar aure, Hadiza Ahmed, ta share harabar kotu na tsawon kwana biyar saboda lakada wa
Wasu tsagerun yan bindiga sun sake kai farmaki wani ofishin rundunar yan sanda a Anambra, a ranar Alhamis kasa da sa’o’i 24 bayan kai hari makamancin haka.
Yayin zantawa da wani makusancinsu wanda yayi fice a kasar Kenya, sun ce suna farincikin yadda suke soyayya da mutum daya, saboda yana basu so da kulawa iri 1.
Wata kotun Shari'ah dake Magajin Gari, Tudun Wada, jihar Kaduna ta bada umurnin garkame matasa biyu gidan gyara hali kan tuhumar yin 'ba haya' cikin Masallaci.
Kakakin majalisar dokokin jihar Sakkwato, Aminu Muhammad Achida, ya sauya sheka daga jam'iyyar All Progressives Congress APC zuwa People’s Democratic Party PDP.
Rundunar ‘yan sandan jihar Anambra, da sanyin safiyar ranar Alhamis, ta dakile wani hari da wasu ‘yan bindiga suka kai a hedikwatar hukumarta ta Nteje, a karam
Dan Majalisar Tarayya daga jihar Filato, Yusuf Adamu Gagdi ya bayyana cewa fiye da mutane 4,000 sun tsere daga gidajensu sakamakon hare-haren na ranar Lahadi.
Labarai
Samu kari