Ana ci gaba da magana kan mutuwar Sanata Lindsey Graham na jam'iyyar Republican a Amurka. A fara zargin ko akwai hannun Rasha a cikin mutuwar sanatan.
Ana ci gaba da magana kan mutuwar Sanata Lindsey Graham na jam'iyyar Republican a Amurka. A fara zargin ko akwai hannun Rasha a cikin mutuwar sanatan.
Rahotanni sun ce an kashe fitaccen shugaban 'yan bindiga Kachalla Sani Yellow a Anka, amma ana samun sabanin bayanai kan yadda mutuwarsa ta faru.
Wasu mabiya addinin Kirista a karamar hukumar Kachia dake kudancin jihar Kaduna sun taya musulmi yanke ciyawa a wani masallaci da ake shirin yin sallar idi.
Kwararrun likitoci sun bayyana cewa direbobin da ke tafiya mai nisa wadanda yayan marainansu kan dauki zafi na cikin hadarin kamuwa da matsalar karancin maniyi.
Babban faston nan na cocin Redeemed Christian Church of God (RCCG), Enoch Adeboye, ya ce bai taba umurtan kowa da ya siya bindiga da sunan zai kare kansa ba.
Wata dattijuwa mai shekaru 52, Maryam Muhammad, ta tabbata a jaruma bayan 'yan bindiga sun aikata barzahu yayin da tayi kokarin kare rayuwar 'danta, inda hakan.
Wasu mabiya addinin Kirista a karamar hukumar Kachia a jihar Kaduna sun bi sahun musulmi wajen sare ciyawa a wani filin da ake sallar idi a lokacin Sallah.
Daya daga cikin sojojin da 'yan bindiga suka halaka yayin harin mahakar ma'adanai tsakanin Ajata da Aboki a karamar hukumar Shiroro dake jihar Neja,Alhamis.
Gwamnann jihar Borno, Babgana Zulum, ya yi fice kan yadda yake daukar matakan yaki da rashawa a jiharsa. Amma rahoton odita janar na jihar na 2020 ya ci karo.
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle ya kaddamar da sabuwar rundunar dakarun gadin al'umma wacce za ta magance ta'addanci na 'yan bindiga a jihar ta Zamfara.
Tsohon shugaban kasar Najeriya Olusegun Obasanjo a murnar cikarsa shekaru 85 ya tuka babur din adaidaita sahu a titunan Abeokuta. Tsohon shugaban kasar ya cika
Labarai
Samu kari