Tsohon Ministan sufuri kuma mai neman takarar shugaban kasa a karkashin inuwar ADC, Rotimi Amaechi, ya sha alwashin gyara Najeriya cikin shekara hudu.
Tsohon Ministan sufuri kuma mai neman takarar shugaban kasa a karkashin inuwar ADC, Rotimi Amaechi, ya sha alwashin gyara Najeriya cikin shekara hudu.
Gwamnatin tarayya ta amince za ta fara biyan ma'aikatanta sabon alawus na 40% domin kaucewa barazanar da suka yi ta tsunduma yajin aiki a Najeriya.
Olusegun Obasanjo ya bayyana irin Shugaban da ya dace da rikon kasar nan. Tsohon shugaban Najeriya ya ce akwai bukatar a samu mutane masu daraja su karbi mulki.
Wannan biki na Hawan Daba wata hanya ce ta kulla zumunci tsakanin sarakuna da kuma nuna wa bakon da ake karramawa dadaddiyar al’adar ta kasar mallam Bahaushe.
Kautukari da ke karamar hukumar Chibok ta jihar Borno a halin yanzu na fuskantar harI daga wasu da ake zargin mayakan kungiyar ISWAP da ke ta'addanci a yankin.
Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru Ahmad El-rufai, ya halarci Hawan Bariki na karamar sallah da masarautar Zazzau ta shirya a yau Talata, 3 ga watan Mayu.
Yan Shia sun karyata zargin cewa mambobinsu sun cinnawa wani ofishin yan sanda wuta a yayin da suke gudanar da zagayen ranar Qudus a garin Zaria da ke Kaduna.
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) ta ce binciken da ake yi kan wani attajiri mai suna Afam Mallinson Emmanuel Ukatu, kan kwaya.
Jami'an yan sanda a jihar Kano sun damke wata bazawara mai shekaru 30 a duniya, Jamila Abdullahi, kan zargin shiga harkarllar siya da siyar da miyagun kwayoyi.
Mummunar gobara ta lamushe daya daga cikin ofisoshin hukumar zabe mai zaman kanta ta hukumar INEC da ke jihar Zamfara, mazauna yankin suka tabbatar da hakan.
A kalla fasinjoji 50 ne aka ceto bayan wuta ta kama da tayoyin jirgin saman kamfanin Dana Airlines Limited a Fatakwal a ranar Litinin, 2 ga watana Mayun 2022.
Labarai
Samu kari