Rahotanni sun ce akalla sojoji 2 sun rasa rayukansu a hanyar zuwa kai dauki yayin da bam da tarwatse da motarsu a yankin karamar hukumar Isa ta jihar Sakkwato.
Rahotanni sun ce akalla sojoji 2 sun rasa rayukansu a hanyar zuwa kai dauki yayin da bam da tarwatse da motarsu a yankin karamar hukumar Isa ta jihar Sakkwato.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Kungiyar ma’aikatan sufurin jiragen sama ta Najeriya (ANAP), ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta kawo karshen yajin aikin da ASUU ta shiga yi ko su dau mataki
Majalisar dokokin jihar Oyo a ranar Litinin, 18 ga watan Yuli, ta amince da nadin Adebayo Lawal a matsayin sabon mataimakin gwamnan jihar bayan tsige Olaniyan.
Gwamna Babagana Zulum na Jihar Borno ya bada Naira miliyan 5 ga wata makaranta mai zaman kanta domin daukan nauyin karatun Musa Sani, yaro dan shekara 13 mai ha
An rahoto cewa al’ummar garuruwan da yan bindiga suka aikewa takarda a kwanan nan a karamar hukumar Wase ta jihar Plateau sun tattara sun fice daga muhallinsu.
Majalisar dokokin Oyo ta tsige mataimakin gwamnan jihar, Mista Rauf Olaniyan, daga kan kujerarsa a yau Litinin, 18 ga watan Yuli. Ta zarge shi da rashin da'a.
Wata shaharartiyar jaruma a masana'antar shirya fina-finan Nollywood, Ada Ameh, ta rasa rayuwarta jim kaɗan bayan ta yanke jiki ta faɗi a wani Kamfanin mai.
Gwamna Nasir El-Rufai ya amince da tsarin aiki na hukumar kula da ilimin bai daya ta jihar Kaduna (KADSUBEB) na daukar malamai 10,000 ta kafar yanar gizo...
Shugabannin Musulunci da sarakunan gargajiya a Kaduna sun fara yunkurin karfafa hadin kai tsakanin addinai ta hanyar haduwa da kiristoci wajen ibadah a coci.
Gwamnan Zamfara Bello Matawalle ya dakatar da Sarkin Birnin Ƴandoto, Aliyu Marafa saboda naɗa shugaban yan bindiga, Adamu Aliero-Yankuzo, Sarkin Fulani a masara
Labarai
Samu kari