Rahotanni sun ce akalla sojoji 2 sun rasa rayukansu a hanyar zuwa kai dauki yayin da bam da tarwatse da motarsu a yankin karamar hukumar Isa ta jihar Sakkwato.
Rahotanni sun ce akalla sojoji 2 sun rasa rayukansu a hanyar zuwa kai dauki yayin da bam da tarwatse da motarsu a yankin karamar hukumar Isa ta jihar Sakkwato.
Babban Bankin Najeriya CBN ya soke lasisin wasu bankunan microfinance 46 daga 1 ga Yuli, 2026 saboda rashin cika ƙa’idojin aiki da doka ta tanada.
Allah ya karɓi rayuwar shugabar matan jam'iyyar All Progressive Congress wato APC shiyyar kudu maso yammacin Najeriya, Kemi Nelson, bayan fama da dogon jinya.
An yi wa rikakken dan ta'adda Ado Aleru, nadin sarautar Sarkin Fulani a masarautar 'Yandoton daji dake jihar Zamfara duk da nemansa da gwamnati tace tana yi.
Jihar Kaduna - Kungiyar Kristocin Najeriya CAN, ta bayyana bakicin ciki da damuwa akan yadda sace Fastocin da mabiyan su ya zama ruwan dare a jihar Kaduna da.
Kyawawan hotunan fitacciyar 'yar siyasa kuma tsohuiwar 'yar takarar gwamnan jihar Kogi, Natasha Akpoti, yayin da ta haifa kyakyawan yaro namiji sun bayyana.
Mahara sun yi garkuwa da Limaman darikar Katolika guda biyu, Rev. Fr. John Mark Cheitnum da Rev. Fr. Donatus Cleopas, a karamar hukumar Lere ta jihar Kaduna.
Shugaba Muhammadu Buhari ya ce yan Najeriya za su gode wa Allah idan da sun san wahalar da wasu kasashen Afirka ke sha a yanzu, rahoton Daily Trust. Buhari ya f
Cocin Darikar Katolika ta Kafanchan, Jihar Kaduna, ta sanar da sace Rabaran Fada John Cheitnum da Rabaran Fada Donatus Cleopas. Chietnum shine shugaban kungiyar
Jami'an hukumar yaki da rashawa ta yi wa tattalin arzikin kasa ta'anatti, EFCC, sun kama a kalla mutane uku da ake zargi da sayan kuri'un masu zabe a zaben gwa
jihar Legas - Jami'an tsaro sun kama wasu ‘yan kungiyar asiri daban-daban guda 8 da laifin kai hari kan ayarin motocin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar.
Labarai
Samu kari