Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Bayan shekaru 50, gwamnatin tarayya ta yi wasu gyare-gyare a tsarin NYSC. Sabon tsarin ya zo da rage karfin sojoji, kokarin koyar da sana'o'in zamani da kyau.
Wasu tsagerun yan bindiga sun kashe wani Basaraken masarautar ƙaramar hukumar Takun a jihar Taraba da ɗansa bayan wani harin kwantan ɓauna da suka kai musu.
Wasu hazikan matasa yan Najeriya su uku sun bude sana’ar siyar da kosai sannan suka mayar da hankali a kai a kokarinsu na ganin sun cimma burinsu a rayuwa.
Wani matashi mai suna Harmonihie zube a gaban mahaifiyarsa yana zubar da hawayen murna da godiya kan irin dawainiyar da ta yi da shi a rayuwa har ya zama lauya.
Garin Maiduguri, babban birnin jihar Borno ya cika ya tumbatsa a ran Asabar yayin da manyan masu fada aji suka halarci daurin auren yar Sanata Kashim Shettima.
An gano Gwamna Babagana Zulum da wani jami’in tsaro suna ta kokarin ganin mutane sun buda don a samu hanyar wucewa a wajen daurin auren diyar Kashim Shettima..
A ranar Asabar, 30 ga watan Yuli ne aka daura auren Fatima Kashim Shettima da angonta Sadiq Ibrahim Bunu. Sanata Kashim Shettima ya sanyawa diyarsa albarka.
An gudanar da shagalin biki na karshe wato ‘budan kan amarya’ Yacine Sheriff wacce aka daura aurenta da angonta Shehu Umaru Yar’adua tun a karshen makon jiya.
An gano gawarwaki a kalla guda 26 na mazauna kauyen Duma a karamar hukumar Tureta kamar yadda Daily Trust ta rahoto. Rahotanni sun ce mutanen sun nutse ne a ruw
Wasu yan bindiga da ake zargin yan kungiyan asiri ne, a safiyar ranar Asabar sun kai wa motar sintiri na yan sanda harin kwanton bauna a Banga Camp kan gadar Sw
Labarai
Samu kari