Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Shugaba Muhammadu Buhari ya ce gwamnatinsa ta bawa hukumomin tsaro 'cikakken dama' domin kawo karshen hare-hare a kasar. A cikin sanarwar da Garba Shehu, kakaki
Gwamnan Jihar Kogi, Yahaya Bello, ya bada umurnin a rufe dukkan gidajen da karuwai ke zama a jihar. Ya kuma haramta saka takunkumin fuska a wuraren da al'umma k
Wata kungiya, mai suna 'Christ Shiloh Ambassadors of Nigeria', ta ce ba laifi bane domin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC ya zabi musulmi a matsayin a
A yau ne biyar daga cikin fasinjojin da ke hannun 'yan bindigan da suka farmaki jirgin Abuja zuwa Kaduna suka kubuta bayan shafe watanni a maboyar 'yan ta'adda.
Yanzu muke samun rahoton da ke cewam an sake sakin wasu fasinjoji biyar da aka yi garkuwa da su a harin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna, yanzu saura 35 a tsare.
A yau aka rusa wani ginin da aka daura ba tare da bin umarni ba, har ya kusa hada Gwamna Abdullahi Umar Ganduje fada da Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero
Tsohuwar shugabar mata a jam’iyyar APC mai mulki a karamar hukumar Omala ta jihar Kogi, Hajiya Ageji Omale ta tsallake rijiya da baya a wani harin da aka kai.
Gwamnan jihar Neja, Abubakar Sani Bello, ya yi abun da ba’a saba gani ba daga gare shi. An dai gano Gwamna Bello yana tuka babur a cikin wasu sabbin hotuna.
Bidiyon wata amarya tana girgijewa tare da cashewa bayan an saka wakar Kizz Daniels ta Buga a ranar aurenta inda ta cire gwagwaronta tae da takalmin kafarta.
Labarai
Samu kari